Labaran kasashen waje
Kotu ta ce babu abin da zai hana a binciki tsohon AGF duk da ‘alkwarin’ da aka yi masa. Jonah Otunla ya kafe da an ce za a yafe masa idan ya dawo da kudin sata.
A cewar majalisar dinkin duniya, 2023 ce shekarar da tattalin arzikin Najeriya zai habaka yadda ba a tsammani. Majalisar ta bayyana yadda hakan zai faru duka.
Wani dauke da bindiga ta kutsa wani masallaci da ke Pakistan ya kuma tada wani abin fashewa da ake zargin bam ne, ya hallaka mutum 59, sannan 159 sun jikkata
Wani matashi ya tsinci kansa a wata kasa a daidai lokacin da yake tsaka da wasa da wasu abokansa. Rahoto ya bayyana gaskiyar yadda lamarin ya faru da matashi.
Wani lamari mai ban mamaki ya faru, inda aka samu wata wayar hannu Nokia 3310, an ganta da caji kaso 70 bayan shafe shekaru 20 tana ajiye a cikin dakin ajiya.
A wata sanarwa ta bakin Antony Blinken, Gwamnati ta bayyana dalilian hana wasu zuwa Amurka ta hanyar hana su biza, haramcin za ta iya shafan iyalin mutanen.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, babban malamin addinin Islama a Najeriya ya bayyana alaka da ke tsakanin bature da bakin fata da kuma balarabe a duniyar nan.
'Yan sanda sun ci tarar Firaministan Burtaniya bisa laifin tuka mota ba tare da sanya bel ba. An bayyana yadda lamarin ya faru da kuma tanadin doka kan wannan.
Mun samu labari cewa Jagororin jam’iyyar adawa ta LP za su kauracewa Peter Obi yayin da yake shirin zuwa yawon kamfe a dalilin rikicin cikin gida da ake yi.
Labaran kasashen waje
Samu kari