Labaran kasashen waje
Farmakin makami mai linzami daga Iran ya jawo rufe tashar jirgin ƙasa ta birnin Beersheba a ƙasar Isra'ila, harin ya taɓa cibiyar fasaha da sansanin soji.
Iran ta kai farmaki kan babbar cibiyar kimiyya ta Weizmann a Isra’ila, ta lalata dakunan gwaje-gwaje, a matsayin ramuwar gayya kan kashe masananta.
Rahotanni sun nuna cewa makamai 2 da ake kyautata zaton Iran ce ta harbo su sun faɗa wasu yankuna a ƙasar Jordan, sun raunata yarinya tare da ɓarnata dukiya.
Isra’ila ta tura jiragen yaki, inda suka lalata cibiyar Arak da take zargin Iran na amfani da ita don hada nukiya. Iran ta ce harin bai yi wani barna a cibiyar ba.
A labarin nan, za a ji cewa Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta ce ba za ta nade hannayenta Amurka ta shiga yakin da ake yi Isara'ila ba, za ta dauki matakan kariya.
Trump na tunanin shiga rikicin Iran-Isra'ila, ya yi barazana ga Khamenei. Sai dai Iran ta ce wannan ba yaƙin Amurka ba ne, kuma za ta ci gaba da kare kanta.
Dakarun rundunar sojin juyin juya hali na Iran sun sanar da kaddamar da hare-hare zagaye na 15 kan manyan biranen Isra'ila, sun ce za su farmaki wuraren soji.
Isra'ila ta yi barazana ga ran jagoran juyin juya hali na Iran, Ayatollah Ali Khamenei. Ministan tsaron Isra'ila ya bayyana cewa bai kamata Khamenei ya rayu ba.
Jamhuriyar musuluncin Iran ta bayyana alamun zs ta halarci zaman tattaunawar ɓeman masalaha a yakin da ya ɓarke tsakaninta da Isra'ila, ta karɓi tayin Trump.
Labaran kasashen waje
Samu kari