Yaki da ta'addanci a Najeriya
ʼYan bindiga na cin zarafin matan aure da tsakar rana a wani ƙauye dake karamar hukumar Tsafe da ke Zamfara. Har yanzu maganar ba ta mamaye kafefen yaɗa labarai ba.
Miyagun ƴan bindiga sun kai hari gidan sanatan Imo ta Arewa, Sanata Ndubueze, sun kashe dan sanda yayin da jigon APC ya tsallake rijiya da baya a Imo.
Rahotanni sun bayyana cewa wasu ƴan bindiga sun kai sabon hari gidan gonar da ke ƙarƙashin gidam gyaran halin Okigwe a jihar Imo, sun kashe ɗan sanda ɗaya.
A yau ake jin Hukumar EFCC tayi nasara, kotu ta yankewa Mama Boko Haram da wasu hukuncin dauri. A. I Arogha shi ne lauyan da ya tsayawa EFCC a shari’ar.
Mazauna yankin Jibia a jihar Katsina sun halaka ƴan kasuwa tara da suka taso daga kasuwa zasu koma gida a kan titin Jibia-Batsari da yammacin ranar Lahadi.
Sahihan bayanai sun tabbatar da cewa an sake rasa rayuka a wasu sabbin hare-hare da miyagu suka kai a ƙauyukan karamar hukumar Bass da ke jihar Filato.
Mu na da labari Gwamnan Katsina Umar Dikko Radda ya bayyana cewar ’yan bindigar da jami’an tsaro suka hana sakat na farautarsa domin kawo masa hari.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya sake jaddada matsayarsa cewa ya zama wajibi jama'a su tashi tsaye su kare kansu daga ƴan bindiga.
Kungiyar CISA ta yi zargin cewa wani malamin addini da wani jami'in tsaro na da hannu a zargin daukar nauyin ta'addanci da ake yi wa Sanatan Arewa.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari