Gwamnatin tarayyar Najeriya
Hukumar NCC ta sake nanata umarnin ta ga kamfanonin sadarwa da su toshe layukan masu amfani da wayar tarho da ba su hada da NIN ba daga ranar Laraba, 28 ga Fabrairu.
Gwamnati ta kwantar da hankalin ma’aikata a kan rade-radin korar dubbban jama’a daga aiki. Masu cewa za a kori ma'aikata wajen dabbaka aikin Oronsaye sun yi kuskure.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yabawa Tunji Ojo bisa sauyin da ya kawo tun bayan hawa kujerar ministan harkokin cikin gida, ya ce ya share hawayen jama'a.
Gwamnatin tarayya ta bayyana abubuwan da ake bukata domin samun tallafin kudi na N25,000 duk wata, wanda za a ba iyalai miliyan 15 a fadin kasar nan.
Gwamnan CBN, Cardoso ya nesanta kansa daga zargin cewa su suka jawo halin da ake ciki na wahala da tsadar rayuwa a Najeriya, ya ce zasu warware matsalar.
Kungiyar Kwadago ta Najeriya ta sanar da dakatar da zanga-zangar kwanaki biyu a fadin kasar wadda ta fara a ranar Talata. An bayyana babban dalilin dakatarwar.
Shugaban kungiyar kwadago na ƙasa, Joe Ajaero, ya bayyana cewa yunwar da ake ciki ce asalin abinda ya sa suka fito zanga-zanga ta kwanaki biyu a ƙasar nan.
Mataimakin shugaban majalisar wakilan tarayya, Benjamin Kalu, ya ce har kawo yanzu ba su sami wata takardar kirkiro sabbin jihohi bakwai ba a Najeriya.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya rantsar da kwamishinan hukumar kidaya ta ƙasa (NPC), ya zarce taron majalisar zartarwa FEC a fadar gwamnati da ke Abuja.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari