Gwamnatin tarayyar Najeriya
Kungiyar yan kasuwa TUC ta yi karin haske kan karin kaso ashirin da biyar cikin dari da kaso talatin da biyar da gwamnatin tarayya ta ce ta yi wa ma'aikata.
Kungiyar kwadago ta NLC da kungiyar yan kasuwa ta TUC sun nemi gwamnati ta gaggauta janye karin kudin wuta cikin mako guda. Kungiyoyin sun yi gargadin yau
Ministan makamashi, Adebayo Adelabu ya tabbatar da cewa dole 'yan Najeriya su amince da karin kudin wuta ko kuma kasar ta fada mummunan yanayi na duhu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya kusa cika shekara daya a kan karagar mulkin Najeriya. Shugaba Tinubu zai yi wa majalisar ministocinsa garambawul.
Kungiyar kwadago ta TUC ta ce ta cimma matsayar mafi karancin albashi da takwararta ta NLC. Ta nemi gwamnati ta biya naira dubu dari shida da goma sha biyar
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa yauzu haka ta na tunanin sauyawa daurarrun da ke Suleja matsuguni domin dakile yunkurinsu na guduwa daga fursun din
An yada wani rubutu a shafukan sada zumunta cewa gwamnatin tarayya za ta fara biyan albashin ma'aikatan jihohi da kananan hukumomi. An gano gaskiya.
Ministan ilimi, Farfesa Tahir Mamman ya bayyana shirin fara aiwatar da shekaru 18 a matsayin mafi ƙarancin shekarun shiga jami'o'i domin gyara karatun.
Mai ba shugaban ƙasa shawara kan tsaron ƙasa (NSA), Malam Nuhu Ribaɗu ya bayyana cewa Najeriya za ta bi hanyoyin zama wajen kawar da ta'addanci a ƙasar.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari