Gwamnatin tarayyar Najeriya
Farfesa Pat Utomi ya bayyana cewa shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi rashin adalci da ya sa dokar ta ɓaci a Ribas amma bai sa a jihar Legas ba.
Gwamna Monday Okpebholo ya bayyana cikakken goyon bayansa kan ayyana dokar ta ɓaci a jihar Ribas, ya tsame kansa daga matsayar gwamnonin Kudu maso Kudu.
Kungiyar dattawa da shugabannin al'umma a jihar Ribas ta yu watsi da natakin da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya ɗauka na dakatar da Gwamna Fubara.
Majalisar wakilan tarayya ta fara tafka muhawar kan bukatar da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya aika mata na ayyana dokar ta ɓaci a jihar Ribas.
Hukumar FAAN ta fara rusa gine-gine a rukunin gidajen ma'aikatan filin jirgin sama da da ke Kano, mazauna wurin sun yi watsi da lamarin, sun nufi kotu.
Bayan karɓar rantsuwar kama aiki a fadar shugaban ƙasa, sabon shugaɓan rikon Ribas, Ibas ya yi alƙawarin dawo da tsaro da daidaito a jihar mai fama da rikici.
Ministan shari'a a Najeriya, Lateef Fagbemi ya kare matakin dokar ta-baci da Bola Tinubu ya kafa da cewa ta hana Majalisa tsige Gwamna Fubara daga kan mulki.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa matakin da aka dauka kan dokar ta baci a jihar Rivers ya yi daidai. Ta fadi makomar kudaden jihar da za a fitar daga asusun tarayya
PDP ta ce yi watsi da dokar ta baci da Tinubu ya ayyana a Rivers da dakatar da Gwamna Fubara, tana mai cewa, hakan ya saba wa doka. Ta nemi a mutunta dimokuradiyya.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari