Gwamnatin tarayyar Najeriya
Mataimakin shugaban majalisar wakilan Najeriya, Benjamin Kalu, ya yi magana kan cire tallafin man fetur da gwamnati ta yi. Ya ce hakan ya haifar da ci gaba.
Sanata Adams Oshiomhole ya bayyana cewa janar janar da suka yi ritaya suna da hannu a haƙar ma'adanai ta haramtacciyar hanya, ya ce ya kamata a murkushe su.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya sake gwangwaje tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano, Dr. Nasir Yusuf Gawuna da sabon muƙami a gwamnatin tarayya.
Tsohon gwamnan Neja, Dr Mu'azu Babangida Aliyu ya kalubalanci gwamnatin tarayya kan rufe iyakoki inda ya nuna cewa hakan bai kawo wani amfani ga kasa ba.
Tsohon shugaban Najeriya, Ibrahim Babangida zai kaddamar da littafin rayuwarsa a Abuja ranar 20 ga Fabrairu, 2025, tare da taron tara kudin gina gidan tarihi.
Hukumar NAHCON ta ce maniyyata aikin hajjin 2025 za su samu tallafin $500. Shugaban hukumar, Farfesa Abdullahi ya fadi matsalolin da aka samu a shekarar 2024.
Rahotanni sun bayyana cewa akwai 'yan kasar nan za su kashe sama da Naira biliyan 6 a 2025 bayan karin kudin kiran waya da gwamnati ta amince da shi.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa kwalejin Kimiyya da Fasaha a ta Tarayya a Gwarinpa da ke Abuja, an raɗa mata sunansa don karrama shi.
Gwamnati za ta dauki matasa masu shekara 25 zuwa 35 domin su yi aiki a ƙananan hukumomi 774 karkashin shirin kiwon lafiya na NHFP. An kafa sharudda.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari