Gwamnatin tarayyar Najeriya
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai ya musanta raɗe-raɗin da ke yawo cewa rashin naɗa shi minista ne ya tunzura shi ya bar jam'iyyar APC.
Hukumar jin kai ta NASSCO ta ware talakawa miliyan 68 a jihohin Najeriya 36 da birnin tarayya Abuja domin raba musu tallafi domin yaki da talauci a Najeriya.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa sun ba jama'a isasshen lokaci amma suka nuna taurin kai, ya jagoranci rusa gidaje a birnin tarayya Abuja.
Amurka ta tallafa wa Najeriya da $763m a 2024, inda aka fi ba da muhimmanci ga kiwon lafiya, tsaro, tattalin arziƙi, ilimi da jin ƙai, kafin dakatar da USAID.
Gwamnatin Bola Ahmad Tinubu ta bayyana karbe ragamar tafiyar da asibitin kwararru na jihar Gombe da ke garin Kumo domin ci gaba da samar da ayyuka na gari.
Gwamnatin tarayya ta amince da gina matatun mai uku da za su kara yawan gangar man da ake tace zuwa 140,000 a kullum, domin bunkasa samar da mai a Najeriya.
Tashar wutar lantarki ta kasa ta samu matsala, wanda ya haddasa duhu a wasu yankuna. Kamfanonin rarraba wuta na aiki don dawo da wutar cikin gaggawa.
Ministar harkokin mata ta Najeriya, Imaan Suleiman Ibrahim ta bayyana cewa ma'aikatarta za ta shiga tsakani domin sasanta rikicin Akpabio da Sanata Natasha.
Dr. Doyin Okupe, tsohon hadimin shugabannin Najeriya, ya rasu yana da shekara 72 bayan fama da ciwon daji na tsawon shekaru 16. Ana jiran sanarwar lokacin jana'iza.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari