Gwamnatin tarayyar Najeriya
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya buƙaci jakadun kasashe uku su maida hankali wajen faɗaɗa kasuwanci da zuba hannun jarida a Najeriya son amfanin kowa.
Kotun kolin Najeriya ta soke hukuncin kotun ɗaukaka kara wadda ta amince a saki shugaban IPOB, Nnamdi Kanu kuma a dakatar da shari'ar da ake masa.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya roki majalisar dokokin tarayya da ta amince ma'aikatar FCT ta samu naira biliyan 17.2 da aka ware mata a kasafin 2024.
Bola Tinubu ya jinjinawa Godswill Akpabio da Rt. Hon. Tajudeen Abbas. Shugaban kasar ya ce samun Akpabio da Abbas a Majalisar Tarayya ne zai zama silar nasara.
IPPIS ya jawo albashin ma’aikata fiye da 600 ya tsaya, ba za a cigaba da biyansu ba. Ma'aikatan ba su halarci tantancewar da aka yi domin gano ma'aikatan karya ba.
Majalisar zartarwan Najeriya FEC ta cimma matsayar zare manyan makarantun gaba da sakandire daga tsarin biyan ma'aikatan tarayya albashi watau IPPIS.
Gwamnatin tarayyar Najeriya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ta nesanta kanta da rikicin siyasar da ke faruwa a tsakanin Wike da Gwamna Fubara.
Bola Ahmed Tinubu ya bau wa sabbin shugabannin ICPC da FCSC rantsuwar kama aiki tare da mambobin majalisar gudanarwa na FCSC a fadar shugaban ƙasa.
Gwamnatin Shugaba Tinubu za ta kashe akalla Naira biliyan 600 wajen biyan tallafin wutar lantarki da 'yan Najeriya suka sha a 2023. Gwamnati na neman mafita.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari