Gwamnatin tarayyar Najeriya
Majalisar dattawan Najeriya ta yi shiru na minti ɗaya domin girmama marigayi Abdulralman Ado Ibrahim, Basarake ƙasar Ebira ta ya rasu a kwanakin baya.
Kungiyoyin kwadago na NLC da TUC sun ayyana kudirinsu na shiga yajin aikin sai baba ta gani a Najeriya a mako mai zuwa. A makon da ya gabata aka far wa shugaban NLC.
Gamayyar halastattun ƙungiyoyin kwadago na ƙasa NLC da TUC sun kira muhimmin taron majalisar zartarwa NEC kan wasu muhimman batutuwa da suka taso.
Rahotannin da ke hitowa daga babban birnin tarayya Abuja na nuni da cewa ofishin jakadancin kasar Amurka da ke birnin tarayya Abuja ya kama da wuta ranar Litinin.
Ministan wutar lantarki na Najeriya, Adebayo Adelabi, ya share tababa kan halin da yake ciki bayan hatsarin jirgin saman da ya ritsa da shi a Ibadan jiya Jumu'a.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya ziyarci hukumar kula da ƴan gudun hijira da bakin haure ta ƙasaz ya karbi wa mutanen jiharsa kayan agajin gaggawa.
Babban hafsan tsaron kasar nan, CDS Christopher Musa, ya ce sojoji na tare da mulkin Demokutaɗiyya, don haka kowa ya kwantar da hankalknsa kan juyin mulki.
Majalisar dattawa da majalisar wakilan tarayya sun haɗu sun amince da makudan kuɗin da shugaban ƙasa Tinubu ya nemi kara wa a kasafin kuɗin 2023.
Ana zargin Shugaba Tinubu ya ware makudan kudade har naira biliyan 5.9 don siyan jirgin ruwa na alfarma a fadarsa, shugaban ya karyata wannan jita-jita.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari