Gwamnatin tarayyar Najeriya
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi ya kirkiro sabuwar ma'aikatar jin kai da walwala don rage wa jama'ar jihar talauci da radadin da su ke ciki bayan cire tallafi.
Kungiyar nan mai fafutukar kare hakkin Musulmai MURIC ta buƙaci Gwamnatin tarayya ta gudanar da bincike mai tsafka kan abin da ya jawo kisan masu maulidi a Kaduna.
Peter Obi ya dauki lokaci mai tsawo yana ta sukar gwamnatin APC. Kashim Shettima ya fitar da jawabi cewa Peter Obi mayaudari ne, har yanzu yake haushin rasa zabe.
NLC ta ce sai an duba yanayin rayuwar yau wajen yanke mafi karancin albashi. Joe Ajaero ya ce tun da Ibrahim Badamasi Babangida ya fito da tsarin SAP ake wahala.
Wata babbar kotu da ke zama a Dawaki, a babban birnin tarayya Abuja, ta yanke wa wasu mutane hudu masu daukar nauyin Boko Haram hukuncin dauri a gidan yari.
Jerin jadawalin sunayen da aka fitar, ya nuna cewa an tura wakilai 32 daga hukumar dumamar yanayi ta kasa, sai ma'aikatar muhalli mutum 34, da wasu ministoci.
Shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya amince da naɗin sabuwar kwanturola janar ta hukumar Kwastam tare da mataimakanta guda shida ranar Litinin.
Gwamnatin tarayya ta yi magana kan basussukan watanni tara da masu amfani da shirin N-Power suke bi. Gwamnatin ta ce za a biya kudaden da zarar an gama gyara.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya bayyana cewa ya siyar da hannun jarinsa na kamfanin Intels kuma baya da wata alaka yanzu da kamfanin.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari