Gwamnatin Najeriya
Gwamnatin tarayya za ta hada kai da jihohi domin daukan matasa aiki saboda tsaron dazukan Najeriya. Za a ba mataan horo da kayan fada domn yakar yan ta'adda.
Ma’aikata biyu na hukumar ilimi sun mutu sakamakon fashewar bam a hanyar Damboa–Maiduguri. Lamarin ya faru ne a jihar Borno, inda hare-haren IED ke ƙaruwa.
A shekarar 2024 gwamnatin Bola Tinubu ta saye sabon jirgin shugaban kasa. Rahoto ya nuna cewa an kai jirgin gyara kasar Afrika ta Kudu domin a masa kwaskwarima.
An shiga jimami bayan Alhaji Abdulkadir Yusuf Guɗe, tsohon ɗan takarar gwamnan Kano kuma jigo a PDP da NRO, ya rasu da safiyar Juma’a yana da shekaru 63.
Bankin duniya ya saki kudi har Dala miliyan 125 a cikin rukunin lamunin da zai rika ba kasar domin rabawa talakawa. Za a raba rancen ne domin rage radadi.
Najeriya ta yi martani bayan Meta ya yi barazanar fita a Najeriya bayan tara da aka sanya masa. An ci tarar Meta a India, Tarayyar Turai, Faransa, Australia Koria.
Bayan yaɗuwar hudubar Fasto Chris Oyakhilome kan amfani da gishiri, Ma’aikatar Lafiya ta yi watsi da ikirarinsa na cewa ana hana shan gishiri don sayar da magunguna.
Za a karrama wasu shugabannin Najeriya a birnin London. Za a karrama gwamna Umaru Bago, Seyi Tinubu, gwamnan Legas, ministan harkokin cikin gidan Najeriya.
Gwamnatin tarayya za ta kashe Dala miliyan 158.15 domin bunkasa noma da yaki da talauci a Kano, Borno, Jigawa da wasu jihohin Arewa domin yaki da talauci.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari