Aikin Gwamnatin Najeriya
Abuja - Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa daga ranar 1 ga Disamba, 2021, duk ma'aikacin gwamnatin da bai yi rigakafin Korona ba ba zai samu damar shiga ofis ba.
Likitoci mazauna Najeriya sun janye yajin aiki, wannan yasa gwamnatin Buhari ta ware wasu kudade a matsayin tukuici ga likitocin da suka hakura suka janye.
Gwamnan jihar Edo ya kirkiri hanyar gano kwazon kwamishinonin da ya nada ya kuma rantsar da su a yau Laraba. Ya bayyana hanyar da zai bi wajen gano kokarinsu.
Shugaba Buhari ya bayyana cewa, Najeriya a shirye take domin ta taimakawa kasar Sudan ta kudu domin ta ci gaba ta bangarorin da suka shafi tattalin arzikinta.
Kungiyar kwararrun likitocin Najeriya ta ce za ta shiga yajin aiki saboda wasu dalilai da suke ganin ya kamata ace gwamnati ta biya musu na bukatu kan tsari.
Biyo bayan dakatar da Manajan Daraktar hukumar kula jiragen ruwan Najeriya, gwamnatin tarayya ta kafa kwamiti don gudanar wani bincike a hukumar cikin gaggawa.
Kungiyar Likitocin da Ma’aikatan Lafiya na Najeriya (MHWUN) na Hukumar Kula da Abinci da Magunguna ta Kasa (NAFDAC) ta fara yajin aikin gargadi na kwanaki bakwa
Tsohon hafsin hafsoshin sojan Najeriya ya bayyana irin aiki tukuru da yayi a lokacin aikinsa. Yace nasarorin da ya cimma sun kai a rubuta kundin littatafai akai
Hukumar NDLEA ta samu nasarar bankado wani kauye da ake tafka aika-aikar noman tabar wiwi. Rundunar tuni suka kame masu wajen da kuma tattara dukkan tabar.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari