Aikin Gwamnatin Najeriya
Darekta a ofishin SGF, Willie Bassey ya fitar da sanarwa gwamnatin tarayya ta amince da nadin mukaman da aka yi a hukumomin FRSC da NLRC da River Basin na kasa
A wnai bidiyon da aka yada, an ga lokacin da wasu jami'an 'yan sandan Najeriya ke daukar kwalbar giya suna kwankwada a bakin aiki.Wannan batu ya jawo cece-kuce.
Gwamnatin Buhari ta bayyana adadin kudaden da ta kashe wajen gyara da gina ofisohin 'yan sanda a fadin kasar nan. Ya bayyana hakan ne, ta bakin ministansa.
A jiya aka fahimci Shugaban kasa zai ci bashin N800bn duk da ana bin Najeriya bashin N22.57tn a gida. Za a karbo sabon bashin ne saboda ambaliyar ruwan sama.
gwamnatin tarayya ta ce zata sa ido kan ma'aikatan da da basa zuwa aiki ko kuma suke wa aikin sa ruwan tsutsaye, hakan ya fito ne ta bakin Folashade Yemi-Esan
Farfesa Ibrahim Gambari, shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa ya shawarci ma'aikatan gwamnati a kasar su yi koyi da irin halayen Shugaba Muhammadu Buhari.
Yayin da ake tsaka da rikici tsakanin gwamnatin Najeriya da ASUU kan batun kudin albashi, sai ga kishiyar kungiyar, CONUA ta fara batun maka gwamnati a kotu.
Akwai yiuwar kungiyar malaman jami'a ta koma yajin aikin da take yi saboda rashin samun abin da take son daga gwamnatin Najeriya a kwanakin da suka gabata.
Za a shimfida bututun gas tun daga jihar Kogi zuwa Kaduna, har Kano, idan aikin nan ya tabbata, Sarkin Kano yace wannan zai taimaki Arewa da fadin Najeriya.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari