Aikin Gwamnatin Najeriya
Babban bankin Najeriya ya yi gum da bakinsa tun bayan cikar wa'adin da ya tsara 10 ga watan Fabrairu, lamarin da ya jefa da yawan yan Najeriya cikin ruɗani.
Gwamnatin tarayya ta ofishin ministan shari'a kuma antoni janar ta bayyana cewa za ta bi umurnin kotun koli nda hana yunkurin haramta amfani da tsaffin Naira.
Muhammadu Buhari ya amince da wasu nadin mukamai da aka yi, Ma’aikatar ilmi ta ce an nada Dr. Paul-Darlington Ndubusi, Dr. Duke Okoro da Farfesa Mohammed Magaji
Olusegun Awolowo ya zama Sakataren da zai kula da AfCFTA. Awolowo ya yi sakatare a ma’aikatar tarayya da aka kafa domin cigaban al’umma da kuma harkar sufuri.
Babu adalci wajen yadda Shugaba Muhammadu Buhari yake nada mukamai a Gwamnatinsa. Olusegun Obasanjo ne ya fadi haka yana sukar Gwamnatin Buhari a wani taro.
Buba Marwa ya ce a shekarar 2022, NDLEA tayi abin da ba a taba a tunani ba tun kafa hukumar a1989, yake cewa hattara domin za su kara yin tsauri a shekarar nan.
Ganin cewa a watan Fubrairun 2023, za ayi zaben sabon shugaban kasa a Najeriya. Mun kawo wasu matsaloli da ke dankare su na jiran wanda zai zama Shugaban kasa.
A yammacin Alhamis za a zauna domin Gwamnan CBN, Godwin Emefiele zai yi wa Gwamnoni bayanin canza kudi da kaidi kan kudin da mutum zai iya cirewa a kullum.
A Junairun nan za a duba Albashin da Ma’aikata ke Karba. Hukumar NSIWC da ke da alhakin tsara albashi ya fara yin zama domin a duba mafi karancin albashin kasar
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari