Labaran Kwallo
Tawagar 'yan wasan Najeriya ta Super Eagles za su kara da takwarorinsu na Bafana Bafana na kasar Afirika ta Kudu a wasan neman zuwa wasan karshe a gasar AFCON 2023.
Shugaban matasan jam’iyyar APC, Dayo Israel, ya shirya wata kwarya-kwaryar liyafa a sakatariyar jam'iyyar na Abuja domin karfafan guiwar ‘yan wasan Super Eagles.
An ba tawagar Super Eagles ta Najeriya shawarar yadda za ta lallasa tawagar Bafana Bafana a wasan kusa da na karshe don zuwa wasan karshe na gasar AFCON 2023.
Rashin lafiya za ta hana Osimhen buga wasan Najeriya v Afrika ta Kudu a AFCON. Da zarar ‘dan kwallon ya warke, zai bi abokan aikinsa domin tunkarar Afrika ta Kudu
Wani Bature ya yi hasashen yadda wasan kusa da na karshe na AFCON zai kare tsakanin Najeriya da Afrika ta Kudu. Ya fadi sunan dan wasan da zai zura kwallo a raga.
Dan wasan Afrika ta Kudu ya bayyana yadda ya shirya buga kwallo da 'yan Najeriya a wasan da ake bugawa na AFCON a mako mai zuwan nan idan Allah ya kaimu.
Hukumar kula da wasan kwallon kafa ta Najeriya (NFF) ta yaba da irin gudunmawar da Shugaba Tinubu ya ba tawagar Super Eagles a gasar cin kofin AFCON.
A Lekki da ke Legas, liƙa kudi gidan biki ya jawowa ‘yar wasan kwaikwayo dauri a gidan yari. Wanda ake kara za ta iya biyan tarar N300, 000 a madadin dauri.
Yayin da Najeriya ta tsallake zuwa wasan kusa da na karshe, an tattara bayanai kan kasar da za ta iya karawa da ita a wasan tsakanin Cape Verde ko Afrika ta Kudu.
Labaran Kwallo
Samu kari