Labaran Kwallo
yayin da aka kammala zagayen farko na gasar kofin Nahiyar Afirka, kasashe 10 sun samu damar tsallakawa zuwa zagaye na 16, yayin da aka kori kasashe 5.
Rabiu Kwankwaso, jagoran jam'iyyar NNPP, ya taya kungiyar kwallon kafa ta Najeriya (Super Eagles) murnar lallasa kasar Guinea-Bissau domin zuwa zagaye na gaba.
Da safiyar yau Talata ce 16 ga watan Janairu kungiyar kwallon kafa ta Roma ta raba gari da kocinta, Jose Mourinho saboda wasu dalilai masu yawa da ya shafi kungiyar.
Tsohon dan wasan kasar Brazil, Mario Zagallo, ya bar duniya yana da shekara 92 a duniya. Zagallo ya taka rawar gani sosai a tarihin nasarar kwallon kafa a Brazil.
Dan wasan kwallon kafa a Najeriya, Victor Osimhen ya lashe kyautar gwarzon Afirka ta shekarar 2023 inda ya kara da Salah da kuma Hakimi a kasar Morocco.
Mai fashin bakin harkokin wasanni, Abubakar Isa Dandago ya bayyana yadda ya sauya tunanin mutane kan harkokin wasanni tun bayan fara fashin bakin a harshen Hausa.
Wasu tsagerun yan bindiga sun jikkawa jami'ai da yan wasa yayin da suka kai hari kan tawagar ƴan wasan kungiyar kwallon ƙafa ta jihar Ondo, Sunshine Stars.
Daga filayen da aka buga gasar Champions League, Kofin Duniya da manyan wasanni a kasa, Legit ta yi nazarin filayen da za a buga gasar EURO 2024 a Jamus.
A shekarun baya, wasan 'El Clasico' ta fi ko wace wasa martaba da buguwa a lokacin da manyan 'yan wasa ke buga ta a lokaci guda, amma a yanzu ta rasa martabarta.
Labaran Kwallo
Samu kari