Aikin noma
Wasu mata wadanda ke sana'ar sayar da rake sun bayyana damuwarsa kan karancin riba da rashin wadatar raken a bana. Manomin rake duk dai a Kadunan ya fadi dalili.
Gwamnatin Jigawa ta nemi Shugaba Bola Tinubu ya karasa aikin noman rani a yankin Hadejiya, an roki a gama aikin da aka fara lokacin Shagari a 1983.
Yan bindiga sun ajiye wa manoman Kontagora wasika a gonakinsu, inda suka bukaci kowanne manomi ya biya wa gonarsa harajin naira miliyan 30, ko kuma su konasu.
Idan manomi ya yi sa'a gonarsa ta yi kyau, sai ya biya kusan N100, 000 kafin ya yi girbi. ‘Yan bindiga na karba a hannun manoma kafin a cire kayan gona a Kaduna.
Kayan abinci sun yi tsada a dalilin rashin samun taki, rashin kyawun noman damina, rufe iyaka da kokarin gwamnati ya sa musamman shinkafa za ta fi karfin talaka.
Ministan harkar wuta ya fito ya yi dogon bayani a game da durkushewar babban layin lantarki, Adebayo Adelabu ya ce matsala ce aka samu, hakan ya yi sanadiyyar cikas.
Hukumar Hasashen Yanayi (NiMet) ta ce za a tafka mamakon ruwan sama a Kano da Sakkwato, akasin Ondo, Edo, Delta, Bayelsa, Rivers, Imo, Akwa Ibom, Abia, Ebonyi.
Kungiyar Manoma a Najeriya (AFAN ) ta bayyana cewa wadanda su ka ci bashin kudaden lamuni na CBN yawanci ba manoma ba ne shi yasa samo kudaden zai yi wahala.
Yayin da barayi su ka yi yawa yanzu wurin satar amfanin gona, wasu manoma sun bayyana yadda su ke biyan kudi tare da kwana a gonaki don gudun satar kayan gona.
Aikin noma
Samu kari