Zaben Shugaban kasan Najeriya
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar NNPP mai kayan dadi, Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce har yanzu Peter Obi na da dama guda ɗaya tal idan ya haɗa kai da shi.
Ana yawan yin hasashen cewa Jam'iyyar LP ce za ta lashe zabe mai zuwa. ‘Dan takaran NNPP, Rabiu Kwankwaso ya ce wajibi ayi hattara da irin wadannan hasashe.
Shugaban North-South Progressive Alliance ya ce Sabi’u Yusuf ne yake duk abubuwan da ake ganin domin a karya Bola Tinubu a 2023, hakan yana neman kai shi kotu.
Hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta bayyana cewa, dole ne malaman jami'a su dauki rantsuwar za su yi gaskiya kafin su shiga aikin zaben bana da za yi bana.
Atiku Abubakar ya ce addu’ar da Ado Bayero ya yi msa shi ne zai yi shugabanci. Sarki Ado Bayero ya fadawa Atiku wannan a lokacin yana mataimakin shugaban kasa
Kwamitin yakin neman zaben Atiku Abubakar, ya ce Bola Tinubu ya jawo Mutanensa su na zagin Shugaba Muhammadu Buhari, ya kuma abin da ya sa Tinubu yake hakan.
Atiku Abubakar ya bayyana abin da Jama'a ba su sani ba game da takarar Peter Obi. Daniel Bwala ya ce Obi ya sauya-sheka ne saboda ba zai samu tikitin 2023 ba.
Amurka Tayi Magana Kan Goyon Baya Wani ‘Dan Takara Ya Zama Shugaban Najeriya. Mataimakiyar Ministar harkokin Afrika ta Amurka ta fadawa matasa abin da za su yi.
Julius Nnamani yana ganin a ‘yan takaran shugaban kasa a 2023, Peter Obi ne mafita, ya ce shi ne zai iya maganin bashin da kuma ya fito daga kudancin Najeriya.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari