Zaben Shugaban kasan Najeriya
Hukumar Kula da Ayyukan Yan Sanda, ta nada tsohuwar jigon jam'iyyar APC, Hajiya Naja'atu Mohammed, da wasu 44 a matsayin masu kula da da'ar yan sanda a zabe.
Labarin da muke samu daga jihar Osun na bayyana cewa, an hallaka wani jigon jam'iyyar yayin da ake ci gaba da taron kamfen a wata karamar hukumar jihar ta Kudu.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ba 'yan Najeriya shawarin su zabi Bola Tinubu a zaben 2023 mai zuwa. Ya bayyana dalilai da ya kamata kowa ya duba ya zabe shi.
Shugaban hukumar zaɓe ta kasa mai zaman kanta, Farfesa Mahmud Yakubu, ya jaddada cewa babu wafa fargaba, zabe zai tafi kamar yadda hukumar ta tsara a gaba.
Tsohon dogarin tsohon shugaban kasa kuma ɗan takarar kujera lamba daya a zabem 2023 karkashin AA, Hamza Al-Mustapha, ya musanta labarin cewa sun yi maja da PDP.
Ƙungiyar dattawan Arewa ta nesanta kanta da marawa takarar Atiku Abubakar na jam'iyyar PDP baya. Ƙungiyar tace bata da wani ɗan takara a babban zaɓen 2023.
Muhammadu Buhari ya yi maganar shirin kawo Gwamnatin rikon kwarya a maimakon zabe a 2023. Hadimin Buhari ya karyata zargin Nasir El-Rufai da Abdullahi Ganduje.
An dai hangi Usman Alkali Baba da wasu manyan jami'an ƴan sanda na gumu ne wajen ɗaukar horon harbin bindiga domin shirin kota-kwana tare da ujila domin zabe
Za a ji yadda wani Bayahude da yake garin Tel Aviv ya yi aikin kashewa Muhammadu Buhari. Wani Attajiri da yake kaunar Goodluck Jonathan ya dauki hayar kamfanin.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari