Zaben Shugaban kasan Najeriya
Yan kwanaki kafin babban zaben shugaban kasa na ranar 25 ga watan Fabrairu, kungiyar malaman jihar Kano sun ayyana goyon bayansu ga takarar Atiku Abubakar.
Bayan an sauya kudi, Shugaban EFCC ya tono makarkashiyar da ake yi. Baya ga kaya, Abdulrasheed Bawa ya ce akwai sababbin kudin da sai ranar zabe za a fito da su
Gwamnan Abia, Okezie Ikpeazu ya karyata jita-jitar marawa APC baya a 2023, ya ce karya ne, bai neman Bola Tinubu ya karbi mulki, duk da da shi ake rikici a PDP
Labari ya zo mana cewa Jam'iyyun NNPP da APC sun tsaida ranar daya domin kammala yakin neman zabe. Kwankwaso zai rufe kamfe a gida kamar yadda kowa yake yi.
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta bayyana yadda ta tanadi komai na zaben bana, musamman a jihar Gombe da ke Arewa maso Yammacin Najeriya, yankin Atiku.
Sufeta janar na yansandan Najeriya, IGP Usman Baba ya bada umurnin takaita zirga-zirgan ababen hawa a tituna da ruwa da sauran nau'ika a ranar Asabar don zabe.
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya roki masu neman zama shugaban kasa, gwamna, da sauran mukaman siyasa su amince da duk abinda INEC ta sanar bayan zaɓe .
Yan takarar shugaban kasa na jam'iyyun siyasa daban-daban a Najeriya sun hadu a babban birnin tarayya domin rattaba hannu kan takardar yarjejeniyar zaman lafiya
Majalisar tsaro a ranar Laraba, 22 ga watan Fabrairu, ta bayar da umurnin gudanar da babban zaben shugaban kasa da na yan majalisa a ranar Asabar mai zuwa.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari