Zaben Shugaban kasan Najeriya
Gwamnatin tarayya ta hannun hukumar kula da sufurin jiragen kasa (NRC) ta ba da hutun zirga-zirgan jiragen na kwanaki biyu saboda zuwa zaben shugaban kasa.
Gabannin babban zaben 2023, jam’iyyar APC na jan ragamar jihohi 21 a Najeriya, yayin da PDP mai adawa ke da jihohi 14. APGA kuma na da jiha guda daya kacal.
Fasto Feyi Daniels na cocin the IReight Christian Family ya ce Allah ya nuna masa Obi zai yi kuka bayan zabe yayin da yake magana kan wanda zai lashe zaben.
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa babban bankin Najeriya CBN ya jefa al'ummar jiharsa ciin mawuyacin halin yunwa da kunci sosai.
Tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani ya gargadi 'yan Najeriya kan zaben dan takarar shugaban kasa saboda shugabannin addinansu sun nemi su yi haka.
A jiya ne jam’iyyar APC a Ribas tayi wa 'yan adawaraddi bayan Kwamitin yakin neman zaben na PDP ya ce Hon. Rotimi Chibuike Amaechi yana tare da Atiku Abubakar.
Tsohon karamin ministan shari’a kuma jigon PDP ya kuna yakinin cewa Atiku Abubakar zai samu kuri’u masu yawan gaske a arewa ta tsakiya a zaben shugaban kasa.
‘Diyar Atiku Abubakar watau Hauwa Atiku-Uwais ta yarda da manufarsa ta yin gwanjo da kadarorin kasar nan, ta kuma ce ‘dan takaran na jam’iyyar PDP zai ci zabe.
Da alama NNPP ta bada mamaki yayin da jam’iyyun siyasa kusan 20 suka bada sunayen mutane fiye a miliyan 1.5 a matsayin wakilan zabensu a 2023 da zai gudana.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari