Zaben Shugaban kasan Najeriya
Dele Alake wanda shi ne Darektan dabarun sadarwa na kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na APC ya tabo batun dukiyar Bola Tinubu da ake yawon magana a kai.
A wannan rahoto da mu ka fitar, za ku ji Kashim Shettima ya bayyana yadda APC za ta dankara ‘dan takarar jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar da kasa a zaben 2023.
Gwamnan jihar Ebonyi yana ganin ‘dan takaran LP zai tashi da kuri’u rututu a Kudu maso gabas, Dave Umahi yace Peter Obi yana samun karbuwa, amma APC za ta ci.
Akwai yiwuwar a samu matsala a babban zaben 2023 yayin da Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta sanar da sabon tsaiko a shafinta na duba sakamako.
An ji cewa Rabiu Musa Kwankwaso ya kai ziyara zuwa Adamawa, a nan ma ya bude sakatariyar jam’iyyar NNPP, a nan ya ja kunnen masu neman shugabancin Najeriya.
Kakakin kamfen din Atiku Abubakar, Charles Aniagwu ya jadada cewa tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo zai goyi bayan mai gidansa a zaben 2023. Da ya ke magan
Jam'iyyar African Action Congress, AAC, ta nesanta kanta daga dan gwagwarmayar kare hakkin bil adama, Omoyele Sowore a matsayin dan takarar shugaban kasarta
Tunde Bank-Anthony ya zargi magoya bayan Bola Tinubu da karya da nufin tallata gwaninsu. Bank-Anthony ya yi magana ne a shirin Sunrise Daily na ranar Laraba.
Taron Shugabannin Jam’iyya ya fito da rikicin da ake fama da shi a PDP. Gwamnoni takwas aka samu labari sun ki zuwa wajen taron da shugabannin jam’iyya suka yi
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari