Zaben Najeriya
Primate Elijah Ayodele ya ayyana cewa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar zai habbaka tattalin arzikin Najeriya idan ya lashe zaben 2023.
A watan Junairun 2023, Sanata Rabiu Kwankwaso mai neman zama shugaban Najeriya a karkashin NNPP zai tafi kasar Birtaniya domin ya yi bayani a Chatham House.
Kotu dake zamanta a jihar Kano ta yanke hukunci kan gardamar da ake yi na kujerar takarar gwamnan na PDP a Kano, kotun ta kori Wali ta tabbatar da Mohd Abacha.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa watau INEC tace duk ɗan siyasan dake sayen katunan zaɓe tana gargaɗinsa da ya daina domin ba amfanin da zasu masa a 2023.
A jiya, Kwamishinan zabe na Imo, Farfesa Sylvia Uchenna Agu ya sanar da cewa an kawo masu hari. An kai wa Ofishin INEC hari a karo na 4 cikin kwana 20 a jihar.
Gidauniyar Anap da POI Polls sun gidauniyar binciken kuri'ar jin ra'ayi tsakanin yan Najeriya kuma sakamakon ya nuna cewa Peter Obi ke kan gaba wajen nasara.
Ahmed Audi, shugaban hukumar tsaro na farar kaya, NSCDC, ya ankarar da yan Najeriya game da bullar wata kungiyar miyagu masu kai wa al'umma hari a Najeriya.
Babban kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta kori shugaban jam'iyyar African Democratic Congress, ADC, na kasa, Ralph Nwosu, ta kuma rushe kwamitin ayyuka, NWC
Doyin Okupe, darakta janar na kungiyar kamfen din Peter Obi da Datti Baba-Ahmed, yayi murabus daga mukaminsa a ranar Talata a wasikar da ya aikewa Peter Obi.
Zaben Najeriya
Samu kari