Zaben Najeriya
Za a ji hukumar gudanar da zabe mai zaman kanta watau INEC za ta cafke duk wanda bai kai shekara 18 da haihuwa ba da zai yi zabe, domin hakan ya sabawa doka
Tsohon gwamnan jihar Osun da ya gabata, Adegboyega Oyetola, ya bayyana cewa an masa wahayin cewa Asiwaju Bola Tinubu ne zai lashe zaben shugaban kasan 2023
Yan Najeriya mazauna waje sun ce suna son ganin kasar ta inganta ta fannin tsaro da tattalin arziki don haka akwai bukatar goyon bayan Atiku wanda yake gogagge.
Gwamnan Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya ce yan arewa ba su da wata zabi illa su goyi bayan takarar Bola Tinubu na APC saboda karamcin da ya yi arewa a baya.
Sanata Chimaroke Nnamani mai wakiltar Enugu East ya yi kira ga matasan Najeriya su zabi dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahned Tinubu.
Lamura sun kwabe wa Yakubu Dogara, tsohon kakakin majalisar wakilai na tarayya a yayin da yan yankinsu suka juya masa baya suka goyi bayan takarar Bola Tinubu.
Tanko Yakassai, ya gargadi yan arewa su yi watsi da kiran da Sarkin Daura, Alh. Umar Farooq Umar da tsohon ministan noma, Zango suka yi na cewa a zabi yan arewa
Rahoton nan ya tattaro maku matsalar da Bola Tinubu zai fuskanta da za su iya jawo APC ta sha kashi a 2023 a yayin da za a shiga babban zaben shekara mai zuwa.
Mai neman zama shugaban kasa a zaben 2023 karkashin inuwar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso, ya sha alwashin maida hankali kan manyan abubuwa biyu idan ya ci zabe.
Zaben Najeriya
Samu kari