Zaben Najeriya
Dan takarar shugaban kasan ya bayyana hakan ne lokacinda yake zantawa da wasu yan jarida da lauyoyi ta kafar sadarwar zaman wanda sukai masa suna da fashin baki
Duk da tana auren Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni kuma tana goyon bayan APC a babban zabe, Gumsu Abacha ta ce PDP za ta goyi baya a Jihohin Arewacin Najeriya.
Rabaran Jude Arogudale, limamin katolika ya shawarci yan Najeriya su kauracewa zaben duk wani dan takara mai tabon laifi . Ya bayyana hakan ne yayin huduba.
Alhaji Aliyu Maina, 'dan takarar gwamnan jihar Adamawa a karkashin jam'iyyar NRM, ya kwanta dama ranar Laraba. Wannan na zuwa ne ana saura wata 1 zaben gwamna.
Naja'atu Mohammed, tsohuwar hadimar Asiwaju Bola Tinubu wacce ta fita daga APC a baya-bayan ta bayyana cewa ta zabi Atiku kan Obi ne don yafi shi karbuwa a kasa
Ayodele Adewale,sakataren shirye-shirye na APc yace wannan motocin kudin da suka shiga gidan Tinubu jajiberin zaben 2019 batan kai suka yi,basu da alaka da shi.
Babban faston cocin Deeper Life Bible Church, Fasto Williams Kumuyi, ya shawarci kiristoci a Najeriya su tashi su yi aiki bayan sunyi addu'a gabanin zaben 2023.
Michael Achimugu ya yi bayanin irin alakarsa da ‘dan takaran PDP, Atiku Abubakar da ya tonawa asiri, yake cewa akwai wasu sirrin da Duniya ba ta san da su ba.
Naja'atu Muhammad ta hakura da tafiyar shugaba Buhari, inda bangarar da aikin da jam'iyyar APC ta bata na shirya yakin neman zaben Tinubu ta koma bayan Atiku
Zaben Najeriya
Samu kari