Jihar Edo
Wani ango, Kelvin Izekor ya kashe matarsa mai suna Success a Edo, bayan ya sare ta da adda. ’Yan sanda sun cafke shi shi, kuma yanzu yana gidan yari ana bincike.
Tsohon ɗan takarar gwamnan jihar Edo a inuwar jam'iyyar LP, Olumide zakpata ya sanar da rasuwar mahifinsa da kuma kawunsa, ya ce rashinsu ya jijjiga shi.
Rikicin kabilanci tsakanin mazauna garuruwan Gbelemonti da Maidoti a jihar Edo ya jawo mutuwar mutane 7, tare da jikkata 6. ‘Yan sanda da sojoji sun dakile lamarin.
Gwamna Monday Okpebholo ya bayyana cewa babu wani ubangidanda da yake juya shi yadda yake so, ya ce waɗanda ake alaƙanta da shi su taimakonsa suka yi.
Hedikwatar Raabitatul Aima Wal Hulamoh ( kungiyar limamai da malamai) na yankin Yarbawa ta sanar da ranar fara azumin watan Ramadana na 2025 a Najeriya.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an gano mawaki, Innocent Idibia da masoyiyarsa yar majalisar Edo, Natasha Osawaru duk da gargadin mahaifiyarsa kan lamarin.
Mahaifiyar fitaccen mawakin nan wanda aka fi sani da 2baba ta roki ƴar Majalisar dokokin jihar Edo, Hon. Natasha ta rabu da ɗansa domin yana cikin ruɗani.
Jam’iyyar PDP a Kudu maso Kudu ta shiga rikici kan taro a Benin. Cif Omemu ya kira shugabanni su kauracewa taron, yana zargin an kulla wata makarkashiya.
Mawakin Najeriya, 2Baba ya nemi auren 'yar majalisar Edo, Natasha Osawaru, ya kuma musanta cewa tana da hannu a matsalolin aurensa da Annie Idibia.
Jihar Edo
Samu kari