Jihar Edo
Mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Barau Jibrin, ya yi Allah wadai da kisan gillar da aka yi matafiya 'yan Arewa a jihar Edo.
Shugaban Kungiyar Izalah a Najeriya, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya nuna bakin cikinsa kan kisan matafiya a jihar Edo, ya yi kira ga hukumomi da su bincika.
'Yan Arewa sun mika bukatu 7 ga Bola Tinubu da gwamnatin jihar Edo bayan kashe Hausawa matafiya a jihar Edo. An bukaci biyan diyya da hukunta masu laifi.
Ɗaya daga cikin waɗanda suka tsira daga mummunan nufin mutanen Uromi, Ɗayyabu Yahaya ya bada labarin abin da ya faru har aka kashe ƴan uwansa a jihar Edo.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta kama mutane 14 cikin wadanda suka kashe matafiyan Arewa a jihar Edo. An tura jami'i jihar Edo domin tabbatar da kama su.
Gwamnatin jihar Kano karkashin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta nuna tsananin ɓacin ranta kan kisan gillar da aka yi wa mafarauta da ke hanyar zuwa Kano a Edo.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi tir da kisan gillar da aka yi wa matafiya 16 a jihar Edo, ya yabawa Gwamna Monday Okpebholo bisa matakan da ya ɗauka.
Sheikh Isa Ali Pantami ya bayyana damuwa kan kisan da aka yi wa matafiya 16 a jihar Edo, ya ba jami'an tsaro satar amsar yadda za su kama duka masu hannu.
Gwamnonin Arewa karkashin jagorancin Gwamna Muhammad Inuwa Yahaya sun yi Allah-wadai da kisan matafiya a Edo, suna cewa wannan abin takaici ne da ya sabawa doka.
Jihar Edo
Samu kari