Jihar Edo
Wasu mahara da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi ajalin dan acaɓa, sun sace mai martaba sarki a jihar Edo, ƴan sanda sun bazama aikin ceto.
Dan takarar gwamnan Edo a zaben 2024, Asue Ighodalo ya maka shugaban jam'iyyar APC na jihar, Jarret Tenebe, a kotu kan zargin bata suna. Ya na neman diyyar N500m.
Dan takarar gwamnan jihar Edo a karkashin inuwar jam'iyyar PDP, Dr. Asue Ighodalo, ya shigar da mukaddashin shugaban APC na jihar kara a gaban kotu.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya bayyana cewa babu tantama dukkan mutane jihar za su sake ba shugaban ƙada, Bola Tinubu kuri'unsu a zaben 2027.
Jam'iyyar APC ta kwato babban ofishinta da PDP ta kwace tsawon shekaru hudu a jihar Edo. Shugaban APC ya ce za su cigaba da tsare kadarorin jam'iyyar.
Jam'iyyun PDP da APC sun harbi juna da maganganu bayan an kai hari ana tsaka da zaman kotun sauraron karar gwamnan jihar Edo. APC da PDP sun zargi juna.
Da safiyar Laraba bayan fara zaman kotun sauraron kararrakin zaben gwamna a Edo, an jiyo karar harbe-harben bindiga, lamarin da ya tada hankulan lauyoyi da alkalai.
Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, ya zargi dakatattun shugabannin kananan hukumomi da turawa shugabannin PDP N12bn a cikin shekara daya.
Rikici tsakanin gwamnan Edo da ciyamomin ƙanann hukumomi ya ƙara ƙamari, kansiloli sun sake tsige ciyamomi biyu daga kan mulki, sun zarge su da yin ba daidai ba.
Jihar Edo
Samu kari