Jihar Edo
Shugaban majalisar wakilan Najeriya, Abbas Tajudeen, ya ayyana kujerar mataimakin gwamnan jihar Edo, Dennis Idahosa, a matsayin wacce babu kowa a kanta.
A wani zama na musamnan da Majalisar Dattawa ta shiryawa gwamnan Edo ranar Laraba, Sanata Akpabio ya ayyana kujerar Monday Okpebholo da babu kowa.
Bayan gwamna ya rikice yayin gabatar da kasafin kudi a gaban Majalisa, shugaban APC a Edo, Jarrett Tenebe ya kare Gwamna Monday Okpebholo na jihar.
An yi wata yar dirama a zauren majalisar dokokin jihar Edo yayin da Gwamna Monday Okpebholo ya bayyana a gaban mambobi domin gabatar da kasafin kudin 2025.
Dan takarar gwamna a jam'iyyar YPP a zaben jihar Edo ya shiga matsala bayan kotun majistare ta daure kan zargin bata suna da cin zarafin wata matar aure.
Yayin da jam'iyyar LP ta duƙufa aikin haɗa tsari a jihohi domin tunkarar zaɓen 2027, tsohon ɗan takararta a jihar Edo, Kenneth Imansuangbon ya fice daga cikinta.
Wani matashin mai tsaron gona ya yi karfin hali. Sule Gende ya hada kai da abokansa don a sace shi. Ya nemi a biyasu miliyoyin Naira a matsayin fansa.
Tsohon shugaban kungiyar kwadago reshen jihar Edo, Comrade Kaduna Eboigbodin, ya rasa ransa jim kaɗan bayan wata yar hatsaniya da yan sanda a Benin.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya amince a biya ma'aikatan jihar albashi na watan 13. Gwamnan ya kuma amince da daukar aiki ga wadanda suka kammala karatu.
Jihar Edo
Samu kari