Jihar Edo
Mahaifiyar fitaccen mawakin nan wanda aka fi sani da 2baba ta roki ƴar Majalisar dokokin jihar Edo, Hon. Natasha ta rabu da ɗansa domin yana cikin ruɗani.
Jam’iyyar PDP a Kudu maso Kudu ta shiga rikici kan taro a Benin. Cif Omemu ya kira shugabanni su kauracewa taron, yana zargin an kulla wata makarkashiya.
Mawakin Najeriya, 2Baba ya nemi auren 'yar majalisar Edo, Natasha Osawaru, ya kuma musanta cewa tana da hannu a matsalolin aurensa da Annie Idibia.
Shaidan jam'iyyar APC a kotun sauraron karar zaben Edo ya ce an yi tafka magudi a zaben. Ya ce an samu karin kuri'u sama da adadin wadanda suka yi rajista.
Mawaki 2Baba ya sanar da soyayyarsa ga Natasha Osawaru, ‘yar majalisar Edo, kwanaki 16 bayan rabuwarsa da Annie, yana mai cewa zai aure ta nan gaba.
Mamba a Majalisar dokokin jihar Edo ya musanta ikirarin ƴan sanda na ceto Mai Martaba Friday Ehizojie, ya ce sai da mutane suka haɗa kudi suka biya ƴan bindiga.
Rahotanni sun ce yan sanda sun ceto basarake, Onogie na Udo-Eguare, wanda aka sace a ranar 3 ga Fabrairun 2025, bayan kwana hudu a hannun masu garkuwa da mutane.
Hukumar zaɓe ta kasa mai zaman kanta watau INEC ta ce babu buƙatar sai ta gabatar da waya shaida kan sakamakon zaben gwamnan jihar Edo da aka yi a 2024.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya dakatar da Antoni-Janar kuma kwamishinan shari'a da shugaban hukumar kula da ƙananan hukumomi kan badaƙala.
Jihar Edo
Samu kari