Matsin tattalin arziki
A yayin da 'yan Najeriya ke cikin wani yanayi na tsadar rayuwa, an ba su shawarin yadda za su kare kansu daga aukuwar ta'addanci a kansu ko kuma na kusa dasu.
Gwamnan Jihar Kaduna Uba Sani yayi alkawarin sadaukar da rabin albashinsa da nufin amfani da kudin domin tallafawa talakawa, mabukata da marasa galihu a jiharsa
Kusan duk wani kamfani da aka rufewa akawun ya kubuta daga takunkumin CBN. Abin ya shafi kamfanonin Bamboo, Nairabet, abokiFX da assun Zahraddeen Haruna Shahru
Gwamnan rikon kwarya na CBN ya yi magana kan canjin kudi da aka fara a Najeriya. Babban bankin kasar yana sa ran za a daina ganin tsofaffin N200, N500 da N1000
Masu kuka kan matsin lambar tattalin arziki su dakata, cin kwa-kwa bai kare ba. Bismarck Rewane ya ce sauki ba zai zo wa Najeriya ba sai a shekara mai zuwa,
Najeriya na kara fadawa matsala yayin da ake samun karuwar samun wasu abubuwan da ke tashi. Yanzu haka an ce wata kwayar cuta ta bullo a kasar tana kama kubewa.
Tsohuwar mataimakiyar gwamnan jihar Legas, Alhaja Sinatu Ojikutu ta bayyana cewa fushin da Allah ke yi da 'yan Najeriya ne ya janyo aka shiga halin da ake ciki.
Yanzu muke samun labarin yadda hukumar kwastam ta kama kayayyakin da aka shigo dasu daga kasar waje saboda a dokar Najeriya an haramta su kwata-kwata gaba daya.
Bola Tinubu ya karya Naira tare da janye tsarin tallafin fetur. Wani masani yi mana bayani a kan tasirin wasu manufofin tattalin arzikin arzikin da aka kawo.
Matsin tattalin arziki
Samu kari