Hukumar EFCC
Kwamitin karbar mulkin Kano ya zargi Gwamna da yi wa iyalinsa gwanjon kayan gwamnati. ‘Yan NNPP sun ce a kan abin da bai kai N10m ba, aka yi gwanjon ma’aikata
Jami'an hukumar EFCC sun damke tsohon ministan wutar lantarki a lokacin gwamnatin Buhari wato Saleh Mamman, bisa tuhumarsa da almundahana ta kudi biliyan N22
An samu tashin gobara a ofishin Hukumar Yaki Da Rashawa, EFCC, ta jihar Enugu a safiyar yau Jumaa 5 ga watan Mayu. Kakakin EFCC, Wilson Uwujaren, ya tabbatar.
Kotu ta tura keyar wani zuwa gidan gyaran hali da ake zargi da bayyana kanshi a matsayin jami`in hukumar da ke yaki da yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa.
Dakarun hukumar yaki da cin hanci da rashawa EFCC sun kama wasu ɗaliban jami'ar jihar Akwa Ibom su 19 bisa zarginsu da hannu a aikata laifukan Intanet uku.
Kolawole Aluko yana cikin wadanda EFCC ta ke zargi da sata, sai ga shi Seyi Tinubu ya saye gidansa a Landan. Akwai lokacin da Muhammadu Buhari ya ziyarci gidan.
Ana binciken Godwill Akpabio a EFCC, tsohon Ministan na N/Delta yana cikin masu neman zama shugaban majalisar dattawan Najeriya a karkashin jam’iyyar APC mai-ci
Babbar kotun tarayya mai zaman ta a jihar Legas, ta zartar da hukuncin fatali da umurnin kwace kadarori 14 na gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, da aka ba EFCC.
Hukumar EFCC ba ta haƙura ba, za ta sake maka tsohon ministan sufuri, Femi Fani-Kayode da wasu mutum uku, a gaban kotu bisa zargin yin sama da faɗi da N4.6bn
Hukumar EFCC
Samu kari