Hukumar EFCC
Wani babban lauya ya buƙaci shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da ya dakatar da shugaban Hukumar Zaɓe ta Kasa (INEC), Mahmoud Yakubu, kamar yadda ya dakatar da.
A yau ake jin sanarwa daga Kakakin hukumar EFCC a Najeriya, Mista Wilson Uwujaren cewa Chukkol zai canji Abdulrasheed Bawa a matsayin Shugaban Hukumar EFCC
Shugaba Bola Tinubu ya dakatar da shugaban hukumar EFCC, Abdulrasheed Bawa bisa zargin taka muhimmiyar rawa yayin sauya fasalin Naira, ya bukaci a bincike shi.
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya ba da umarnin dakatar da shugaban Hukumar Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa (EFCC), Abdulrasheed Bawa a jiya Laraba. Sanarwar dakatarwa.
A ranar Laraba, 14 ga watan Yuni ne aka umurci Mohammed Umar Abba ya zama mukaddashin shugaban hukumar EFCC bayan dakatar da Abdulrasheed Bawa daga kujerarsa,
Tsohon Gwamnan CBN, Godwin Emefiele da shugaban hukumar EFCC, AbdulRasheed Bawa sune manyan jami’an gwamnati da shugaban kasa Bola Tinubu ya dakatar kwanan nan.
Edwin Clark ya na zargin Gwamnatin Delta ta karkatar da N1tr da aka biya ta a matsayin 13% na arzikin mai. Ana zargin tsohon Gwamna ya sace Naira Tiriliyan 1
Mohammed Umar Abba ne shi ne ke da matsayin shugaban riƙo na hukumar yaki da masu yi wa tattalin arziƙin ƙasa ta'annati (EFCC), tun a lokacin da aka dakatar da.
Abdulrasheed Bawa, dakataccen shugaban Hukumar Yaki da Rashawa da Yi Wa Tattalin Arzikin Kasa Zagon Kasa, ya isa ofishin Hukumar Yan Sandan Farin Kaya, DSS.
Hukumar EFCC
Samu kari