Hukumar EFCC
Yayin da ake ci gaba da binciken mata a ma'akatar jin kai da walwala, Legit ta jero muku sunayen mata bakwai da suka tsinci kansu a badakalar kudade.
Shugaban hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC), Ola Olukayode, ya aike da sabon gargadi ga masu rike da mukami a kasar nan.
Akwai masu ganin akwai bukatar ayi bincike a kan Olubunmi Tunji-Ojo. Ana so Bola Tinubu ya binciki Ministan cikin gida yadda EFCC ta ke bincike a kan Dr. Betta Edu
Hukumar EFCC na cigaba da bincike kan badakalar N44bn da aka bankado a ma'aikatar jin kai da yaki da talauci. Hukumar ta fara bincikar bankuna uku.
Jami'an hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa EFCC sun samu bayanan da suka dace kan binciken da suka fara na karkatar da makudan kuɗi a karkashinta.
Hukumar Yaki da Cin Hanci, EFCC ta ba da belin tsohuwar Ministar jin kai da walwala, Sadiya Umar Farouk a daren jiya Litinin 8 ga watan Janairu a Abuja.
Ba tare da wani bata lokaci ba, Betta Edu ta burma hannun hukuma domin bincike. Ministar fada ragar EFCC awa 24 bayan dakatar da ita a kan zargin karkatar N585m.
Rahoton da muke samu yanzu na nuni da cewa Betta Edu, ministar ayyukan jin kai da kawar da fatara da aka dakatar ta isa shelkwatar hukumar EFCC da ke Abuja.
Tsohon gwamnan CBN ya yi galaba a kan hukumar EFCC da aka je kotu. EFCC mai yaki da rashin gaskiya ba ta ji dadin gaskiyar da kotun tarayya ta ba Godwin Emefiele ba.
Hukumar EFCC
Samu kari