Hukumar EFCC
Babbar kotun tarayya mai zama a birnin Kano ta yanke hukuncin cewa hukumar yaƙi da rashawa ta jihar Kano ba ta da ikon binciken tsohon Gwamna Ganduje.
Idan tsohon ministan wuta ya yi nasara, za a biya shi diyyar N1bn a kan binciken aikin Mambilla. Lauyoyi sun garzaya kotu a Abuja, sun yi karar AGF da EFCC.
Wani rahoto da aka bankado ya nuna yadda ake zargin ana tafka rashin gaskiya a kwastam. Akwai jami’an kwastam da suka karbi cin hanci amma ana kokarin rufe binciken.
EFCC tana so ta ga bayan wadanda ake zargi da barna bayan samun korafi daga jama’a. Sabon shugaban hukumar ya dauki alwashi bayan ya ce sun karbo N60bn da $10m.
Bayan shafe kwanaki 5 a ofishin hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arziƙi zagon ƙasa, tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatahi Ahmed ya samu beli a kotu.
Wani labari da ya yadu a soshiyal midiya ya yi ikirarin cewa hukumar EFCC ta gano kimanin dala miliyan 800 a gidan tsohon gwamnan Abia Okezie Ikpeazu. An yi bincike.
Hukumar yaƙi da masu cin hanci da rashawa ta ƙasa (EFCC) ta maka tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatahi Ahmed a gaban babbar kotun tarayya a Ilorin.
Jami’an hukumar EFCC a shiyyar Ilorin sun kama dalibai 48 na jami’ar jihar Kwara a kan wasu laifukan da suka shafi zamba ta Intanet da aka fi sani da “yahoo-yahoo.”
A shari’arsa da EFCC, Babbar Kotun Tarayya ta bayar da umarnin kwace Naira biliyan 1.58 daga tsohon Manajan Darakta na Hukumar NIRSAL, Aliyu Abatti Abdulhameed.
Hukumar EFCC
Samu kari