Hukumar EFCC
Hukumar hana yiwa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) ta ja kunnen masu yiwa tattalin arzikin Najeriya zagon kasa, inji Shugaban hukumar, Ola Olukoyede.
Tsohon ministan sadarwa, Adebayo Shittu, ya bayyana cewa wasu aminan da Buhari ya amimce da su sun yi amfani da haka sun ci amanarsa a tsohuwar gwamnati.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) reshen jihar Zamfara ta caccaki masu ganin hukumar yaki da cin hanci ta binciki karamin ministan tsaro, Bello Matawalle.
Kungiyar NSCF ta yi martani kan masu neman EFCC ta cigaba da binciken tsohon gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle bisa zargin karkatar da naira biliyan 70.
Gwamnonin Najeriya da minista Wike sun samu kara daga kungiyar SERAP kan yadda suke cin bashi ba tare da yiwa 'yan kasa bayanin yadda suka kashe wadannan kudaden ba.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta nesanta kanta daga jerin wasu sunaye na tsofaffin gwamnoni 58 da aka fitar kan cewa tana tuhumarsu.
Kungiyar matasan jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Zamfara sun caccaki masu zanga-zangar neman ganin EFCC ta binciki Bello Matawalle.
Hukumar EFCC ta na zargin akalla tsofaffin gwamnoni 54 a Najeriya da badakalar N2.187trn yayin da suke mulkin jihohinsu daban-daban tun bayan dawowar dimukradiyya.
Shugaban kungiyar Neja Delta (PANDEF), Edwin Clark ya zargi Muhammadu Buhari da daurewa cin hanci gindi bayan goyon bayan tsohon shugaban APC, Abdullahi Adamu.
Hukumar EFCC
Samu kari