Hukumar EFCC
Hadimin tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya koka kan ci gaba da tsare shi da hukumar ICPC take yi. Ya bayyana cewa hukumar ta ki sauraron bukatar beli.
Hadimin tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, Yunusa Tanko, ya yi magana kan yiwuwar ubangidansa zai fada komar EFCC, DSS.
Rahoton takun sakar El-Rufai da gwamnatin APC. Daga binciken biliyan 432 zuwa tuhumar kutse a wayar Nuhu Ribadu. Halin da yake ciki a ICPC da zuwa kotu a makon gobe.
Wani jigo a jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya, Usman Austin, ya yi magana kam ci gaba tsare Nasir El-Rufai da hukumar ICPC ke yi. Ya ba ta zabi guda biyu.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, na ci gaba da zama a tsare hannun hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC. Ana ci gaba da bincike.
Hukumar ICPC ta fayyace labarin da ke yawo cewa DSS sun kama tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai, ta ce yana hannunta tun daren Laraba.
Hukumar DSS ta kama El-Rufai yau 18 ga Fabrairu, 2026, bayan EFCC ta sake shi. Ana zarginsa da leken asirin wayar NSA Nuhu Ribadu da aikata laifukan yanar gizo.
El-Rufai ya sake kwana a hannun EFCC yau 18 ga Fabrairu, 2026. Lauyansa na neman beli yayin da hukumar ke shirin neman izinin kotu don tsawaita tsare shi kan ₦432bn.
Wata mata mai goyon bayan APC ta watsa takardun Naira yayin taron karrama Bola Ahmed Tinubu a Adamawa, duk da hukuncin da dokar Najeriya ta tanada.
Hukumar EFCC
Samu kari