Kasar waje
A yau ne wakilan ECOWAS suka samu ganawa da hambararren shugaban kasan Nijar, Mohamed Bazoum. An bayyana yadda hakan ya samo a asali a karshen mako da zai kare.
'Yan Nijar da ke jihar Kano sun yi zanga-zangan nuna goyon bayan hambararren shugaban kasar, Mohamed Bazoum da kuma kungiyar ECOWAS a kokarinsu na kawo gyara.
Wani dan nahiyar Afrika ya shafe shekaru 20 a kasar Kanada amma bai tara kudin da suka kama kara suka karya ba. Ya ce yanzu dai ya dawo ya ci gaba da yi a gida.
Kungiyar ECOWAS ta tabbatar da cewa a yanzu sojojinta sun shirya shiga kasar Nijar umarni kawai su ke jira bayan sojin kasar sun yi fatali da tayin da ake musu
Jagoran kungiyar Shi'a a Najeriya, Sheikh Ibrahim El-Zakzaky ya bayyana cewa kasashen Faransa da Amurka ne ke rura wutar rikici tsakanin Najeriya da Nijar.
Kamfanin NNPC ya karbi bashin Dala biliyan uku a bankin AFRIEXIM da ke kasar Masar don kawo daidaito a farashin Naira da kuma kasuwannin canjin kudade a kasar.
Kungiyar Dattawan Arewa ta gargadi shugaban kasa, Bola Tinubu da kungiyar ECOWAS kan matakin soji a kan Nijar, ta ce matakin soji ba zai haifar da ɗa mai ido ba
Babban malamin addinin Kirista ya bayyana cewa, akwai hannun Turawa wajen tabbatar da ana kokarin kawo tsaiko da matsala a jamhuriyar Nijar da aka juya mulki.
A jerin da muka tattaro muku jami'o'i ne guda 10 da za ku iya karatu kyauta a kasar Amurka. Mun tattaro muku abin da ya kamata ku sani game da wadannan jamai.
Kasar waje
Samu kari