Kasar waje
Wani birni mai cike da walwala a Kamaru mai suna Bamenda a yanzu ya zama mayanka da zangon mutuwa tun bayan barkewar yaki shekaru biyar da suka gabata zuwa yau.
Wata budurwa 'yar Najeriya dake rayuwa a kasar waje mai sun Chidera Stephen, ta bayyana yawan kayan da ta siya a wani kanti a Ingila da N30,000 a wani bidiyo.
Wani dan gudun hijira daga Ukraine, Voronko Urko ya karbi addinin musulunci bayan samun gata daga musulmai a wani masallacin da ya samu mafaka a masallaci.
Wani mutumin kirkin da ya fice wajen taimakon talakawa a kasar Faransa ya bayyana gamuwarsa da wani mabaraci dan Najeriya a gefen na'urar ciran kudi ta ATM.
Hukumar agajin fasaha ta DTAC, ma’aikatar harkokin waje ta nemi hazikan ’yan Najeriya da su cike foma-foman neman aiki a fannonin koyarwa da fannin likitanci.
Hukumar da ke yaki da safarar mutane a Najeriya (NAPTIP) ta bayyana yadda wani uba ya rufe shagon gyaran gashi na diyarsa saboda ta ki yarda ayi fataucinta.
Wani tsoho mai shekaru 66 dan kasar Ghana mai suna Isaac Antwi da ke tallan mangoro ya bayyana irin gwagwarmayar rayuwa da yake fama da ita, kana ga talauci.
Tun farin faifan bidiyon da aka yada a TikTok, mutumin ya bayyana cewa, shi dai abin da kawai yake dashi a rayuwa ba komai bane face fatan nasara a rayuwa.
Jamhuriyar Nijar ta musanta karbar motoci guda 10 masu darajar N1.1bn da gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari ta ce ta siya ne ta ba kasar saboda dalilai na tsaro
Kasar waje
Samu kari