Kasar waje
Kungiyar kwallon kafa ta Al-Hilal da ke Saudiyya ta mika tayin Yuro miliyan 300 don dauko Kylian Mbappe daga kungiyar kwallon kafa ta PSG da ke kasar Faransa.
An gayyaci Bola Ahmed Tinubu zuwa taro a Italiya da Rasha, amma Kashim Shettima zai wakilci shi. Sauran manyan jami’an gwamnati na cikin wadanda za su yi rakiya
Wasu 'yan mata uku na gida sun shiga wata rayuwa bayan da wani matashi ya dirka musu ciki yayin da ake tsaka da tsare su a cikin gida don gudun aikata barna.
Gwamnatin Birtaniya ta na so a karbe $129m daga asusun ‘dan siyasar Neja-Deltan, James Ibori. Ana shari’a yanzu a kotun Landan tsakaninsa da kasar Birtaniya.
Najeriya na fuskantar barazana na rasa kambun kasancewa na daya a karfin arziki a Afirka bayan Egypt ta sako ta a gaba yayin da ta samu karuwa da kashi 12.3.
Rahoton da mu ka samu ya nuna Aliko Dangote ya yi bajinta a Afrika, ya zama na 124 a jerin Attajiran Duniya. Kamfaninsa ya na samar da metric ton miliyan 48.6.
Wata budurwa da ke rayuwa a Germany ta bayyana yadda suke cikin wani mawuyacin hali na karancin samari, ta ce komai sai ka biya kafin saurayi ya zo maka hira.
Wani mutum ya fusata bayan matarsa da suke tare ta gudu ta bar gidansa, don ya huce haushi da takaici ya auro mata uku a rana daya don gudun wulakanci irin haka
Bola Ahmed Tinubu ya iso Najeriya bayan an gama taron kungiyar ECOWAS. Rt. Hon. Femi Gbajabiamila da tsofaffin Gwamnoni su ka tarbo Tinubu a tashar jirgin sama.
Kasar waje
Samu kari