Kasar waje
Kungiyar Kasashen Musulmi ta OIC ta ce dole a dauki matakin bai daya don kare Alkur'ani da dakile faruwar hakan, sun yi kira da kafa dokokin kasa akan hakan.
Gwamnatin Bola Ahmad Tinubu ta caccaki Turawan EU game da yadda suka kawo rahoton karshe game da zaben 2023 da ya gabata. Ya bayyana bacin ransa game da haka.
Elon Musk ya bayyana adadin rubutun da 'yan Twitter za su ke gani a kowacce rana, sabanin yadda aka saba ganin rubutun yadda yake ba tare da wata matsala ba.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa sun shirya a watan Satumba za su fara ba da tallafin karatun dalibai zuwa kasashen waje don inganta ilimi.
Wani mutum, Herbert Baitwababo ya maka mai gudanar da rukunin manhajar 'WhatsApp' a Uganda kan zargin cire shi a rukuni wanda suka kirkira don taimakon al'umma.
Yanzu muke samun labarin yadda Shugaban Najeriya, Bola Ahmad Tinubu ke ganawar sirri da daya daga cikin shugabannin kasashen Afrika. Yana ganawar ne a Legas.
Limaman majami'u a Arewacin Najeriya sun nuna bacin ransu game da kona Alkur'ani mai girma a kasar Sweden, sun bukaci gwamnati da ta dauki mataki akan hakan.
Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cire tallafin mai da shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi da cewa ya kara jawo matsaloli na yunwa musamman a Arewacin kasar.
Bankin Duniya a ranar Litinin ta amince da ba wa Najeriya karin bashin kudade har $500m, wannan shi ne karo na biyu da Tinubu ya karba tun bayan rantsar da shi.
Kasar waje
Samu kari