Kasar waje
An nunawa Bola Tinubu amfani da ƙarfin soja wajen dawo da farar hula a Nijar zai jawo masifa. Idan tarzoma ta tashi a Jamhuriyyar, ‘yan gudun hijira za su shigo
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dawo Najeriya bayan kai ziyara Jamhuriyar Benin a yau don halartar taron murnar zagayowar samun 'yancin kasar karo na 63.
Denmark ta gabatar da doka da za ta haramta kona Qur'ani mai girma a ofisoshin jakadancin kasashe da sauran littattafan addini, bayan abin da ya faru a Sweden.
Wani alkalin kotu mai suna Semwogerere Ammaari Musa ya shiga hannu bayan kama shi ya na rubutawa budurwarsa jarabawa a Cibiyar Shari'a, LCD, da ke kasar Uganda.
An gayyaci Bola Ahmed Tinubu zuwa bikin taya Benin cika shekara 63 da ‘yancin kai. Gwamna Dapo Abiodun, Babajide Sanwo-Olu, Seyi Makinde za su yi masa rakiya.
Tsohon shugaban Niger, Mohamed Bazoum ya sha alwashin ci gaba da kare martabar dimukradiyya bayan sojoji sun kifar da gwamnatinsa a jiya Laraba a birnin Niamey.
Legit.ng Hausa ta fahimci sau hudu ana yin juyin mulki a Nijar. Za ayi kokari wajen tsare lafiyar Shugaba Bazoum, yayin da sojojin su ka rufe iyakokin kasar
Joy Bishara wacce ta na daya daga cikin 'yan matan Chibok da suka kubuta a hannun 'yan Boko Haram ta samu mijin aure a kasar Amurka bayan kammala digiri a can.
Kungiyar kwallon kafa ta Al-Hilal da ke Saudiyya ta mika tayin Yuro miliyan 300 don dauko Kylian Mbappe daga kungiyar kwallon kafa ta PSG da ke kasar Faransa.
Kasar waje
Samu kari