Delta
A cikin watanni shida na farkon shekarar 2022 yan Najeriya sun siya lemun kwalba da giya wanda kudinsu ya kai Naira biliyan 599.11. Hakan na nuna cewa an samu
Gwamnatin jihar Delta a Kudancin Najeriya ta kwace wasu filaye, lamarin da ya kai ga mutuwatr akalla mutane 10 biyo bayan samun bugun zuciya, inji majiyarsu.
A zabe mai zuwa da za ayi, za a ji yadda tsohon gwamnan jihar Delta Emmanuel Uduaghan da matarsa, Natasha Akpoti Uduaghan suka kwallafa rai a kujerar Sanata.
Fusatattun matasa a garin Oko, jihar Delta sun nuna gajiyawarsu da al’amarin yan takarar PDP da ke daukar masu alkawaran karya yayin zabe. Sun hana su kamfen.
Gwamnan Delta kuma dan takarar mataimakin shugaban kasa PDP, Ifeanyi Okowa, ya gargadi Shugaba Buhari ya cire shi cikin gwamnoni da ya zarga da satar kudin LGAs
Dan takarar gwamnan jam'iyyar APC a wata jihar Kudu ya bayyana yadda ya shirya amfani da baiwar da Allah ya yiwa Yahoo Boys wajen ciyar da jiharsa gaba a 2023.
A rana ɗaya kuma a jiha Ɗaya watau jihar Delta, Bola Tinubu da Peter Obi sun sha mamaki yayin da mutane suka nuna musu ana tare wuraren gangami daban-daban.
Ohworode na masarautar Olumo a jihar Delta, mai martaba Ovie Dr R.L Ogbon ya nada Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje da matarsa Hafsat Ganduje nadin sarauta
Gwamnatin tarayya karkashin ma’aikatar jin kai da walwalar ‘yan kasa, ta kara N30 kan kowanne kwano daya na abincin daliban firamare wanda a baya yake N70.
Delta
Samu kari