Delta
Wata mahaifiyar tagwaye a jihar Delta ta koka kan yadda asibitin kudi suka kwace mata jinjirarta daya bayan ta gaza biyan kudin asibiti har N383,500 na wata 1.
Abokin gamin Atiku Abubakar kuma gwamnan jihar Delta, Ufeanyi Okowa, ya ce jam'iyyarsa ta zaburo nr domin ta gyara tabarbarewar da jam'iyyar APC ta kawo a kasa.
Wasu masu garkuwa da mutane su 2 da yan sanda suka kama a jihar Delta sun mutu a hanyar zuwa asibiti. kakakin yan sandan jihar Delta, Bright Edafe ya tabbatar.
Wani mummunan hatsarin mota ya yi ajalin wani jigon jam'iyyar PDP a jihar Delta tare da Direbansa a hanyarsu ta zuwa wurin taron gangamin kamfe raɓar Laraba.
Ana kyautata zaton Rayuka biyar sun sheka lahira yayin da jirgin ruwa ya tafka hatsari da mambobin jam’iyyar APC a jihar Delta. Bakwai suna asibiti magashiyyan.
A cikin watanni shida na farkon shekarar 2022 yan Najeriya sun siya lemun kwalba da giya wanda kudinsu ya kai Naira biliyan 599.11. Hakan na nuna cewa an samu
Gwamnatin jihar Delta a Kudancin Najeriya ta kwace wasu filaye, lamarin da ya kai ga mutuwatr akalla mutane 10 biyo bayan samun bugun zuciya, inji majiyarsu.
A zabe mai zuwa da za ayi, za a ji yadda tsohon gwamnan jihar Delta Emmanuel Uduaghan da matarsa, Natasha Akpoti Uduaghan suka kwallafa rai a kujerar Sanata.
Fusatattun matasa a garin Oko, jihar Delta sun nuna gajiyawarsu da al’amarin yan takarar PDP da ke daukar masu alkawaran karya yayin zabe. Sun hana su kamfen.
Delta
Samu kari