Muhammadu Buhari
Za a samu labari Ifeanyi Araraume wanda ya taba wakiltar Arewacin Imo a majalisar dattawa ya bukaci Bola Ahmed Tinubu ya janye mukaman da ya bada a kamfanin NNPC.
Soke kwangilar NPA da Atiku Abubakar ta jawowa Najeriya asara. Shugaba Bola Tinubu ya ce ba shi ya saye hannun jarin da Atiku Abubakar ya saida ba.
Sanata Ali Ndume, daga jihar Borno ya kwatanta gwamnatin tsohon Shugaba Buhari da ta Bola Tinubu mai ci yanzu, ya ce Tinubu ya kaucewa kura-kuren Buhari.
Tsofaffin shugabannin kasa na mulkin farar hula da sojoji kamar Olusegun Obasanjo, Goodluck Jonathan da Muhammadu Buhari su na da kaso a kasafin kudin 2024.
Muhammadu Buhari ya kewaye kan shi da barayin gwamnati a mulkinsa. Irinsu Ali Ndume su na zargin akwai wasu miyagu da aka yi a gwamnatin 2015 zuwa 2023.
An haifi manyan yan siyasar Najeriya da dama a watar Disamba. A wannan zauren, Legit Hausa ta yi rubutu kan manyan mutanen da aka haifa a watar karshe na shekara.
Tsohon ministan wasanni a gwamnatin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Solomon Dalung ya sanar da rasuwar mahaifiyarsa wacce ta riga mu gidan gaskiya.
Shugaba Bola Tinubu ya nemi amincewar Majalisar Dattawa don kara karbo bashin dala biliyan 8.69 da kuma yuro miliyan 100 wanda Buhari ya sanya wa hannu a watan Mayu.
Sule Lamido ya ce malaman addini su kawo Muhammadu Buhari da Bola Tinubu, ya ce idan har wani zai yi magana kan matsin lambar da ake fuskanta talaka ne.
Muhammadu Buhari
Samu kari