Muhammadu Buhari
Tsohon Ministan wasanni a mulkin Muhammadu Buhari, Solomon Dalung ya koka kan yadda aka yi watsi da shi a asibitin Jos kan N80,000 kacal wanda likita zai duba shi.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya nada yaron Nyesom Wike, Injiniya Chukwuemeka Woke a matsayin babban daraktan hukumar Ogun-Osun River Basin Development.
Hukumar EFCC ta tabbatar da cewa za ta gurfanar da tsohon Ministan Buhari, Hadi Sirika a gaban kotu a gobe Alhamis 9 ga watan Mayu kan zargin wawushe N2.7bn.
Tsohon ministan sadarwa, Adebayo Shittu, ya bayyana cewa wasu aminan da Buhari ya amimce da su sun yi amfani da haka sun ci amanarsa a tsohuwar gwamnati.
Shugaban kungiyar Neja Delta (PANDEF), Edwin Clark ya zargi Muhammadu Buhari da daurewa cin hanci gindi bayan goyon bayan tsohon shugaban APC, Abdullahi Adamu.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce ba za su ci gaba da zargin gwamnatin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ba kan halin da ake ciki.
Tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya yi jimamin rasuwar sanatan jamhuriya ta biyu, Sidi Hamid Ali da ɗan uwan tsohon hadiminsa, Baffa Yola.
EFCC ta kama Hadi Sirika, ministan Buhari, bisa zargin salwantar da kudi har naira biliyan 8. Ana zarginsa ne da hada kai da dan uwansa wurin karkatar da kudin
A yayin da ake maganar Shugaba Bola Tinubu ya cika shekara 72 a duniya, an fara kuka da shi. Kamar dai Muhammadu Buhari, ana zargin shugaban yana fifita mutanensa.
Muhammadu Buhari
Samu kari