Muhammadu Buhari
'Yan bangaren CPC da suke tare da shugaba Buhari a CPC sun jaddada cewa za su cigaba da goyon bayan Bola Tinubu. sun ce suna nan daram a jam'iyyar APC.
Sanata Kawu Sumaila ya ce ya wanke shugaba Bola Tinubu kan cire tallafin man fetur a Najeriya. Kawu Sumaila ya ce shugaba Muhammadu Buhari ya cire tallafin.
Hakeem Baba-Ahmed ya shawarci Peter Obi da Rabi'u Kwankwaso su janye daga takara a 2027, ya ce su da Tinubu da Atiku su bar wa matasa jagorancin Najeriya.
Magoya bayan Muhammadu Buhari na CPC sun ce ba a damawa da su a tafiyar APC da ake ciki yanzu. Sai dai sun ce ba za su shiga hadakar 'yan adawa ba a 2027.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya fadi tasirin da tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ke da shi ga APC da kuma amfanin da zai yi a 2027.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ce ya yi kewar rashin ganin Muhammadu Buhari a ziyayar da ya kai jihar Katsina. Ya ce Buhari ya gina kasa a lokacin shi.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya ce tsofaffin ƴan CPC wanda suka haɗa da Muhammadu Buhari da Malami ba za su bar APC ba gabanin zsɓen 2027.
Tsohon mai ba mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, shawara kan harkokin siyasa, Hakeem Baba-Ahmed ya yi kalamai masu kaushi kan gwamnatin Muhammadu Buhari.
Tsofaffin shugabanni a mulkin Muhammadu Buhari na fuskantar tuhumar rashawa; EFCC na binciken su bisa zargin wawure dukiyar kasa a mulkin Tinubu.
Muhammadu Buhari
Samu kari