Jihar Borno
Gwamnatin jihar Borno ta kafa kwamitin mutum biyar domin bincike kan lamarin Jubril Sadi Mato (Ramadan), dalibin makarantar El-Kanemi da aka yankawa makogwaro.
Rahoton da muke samu yanzun nan ya nuna cewa mayakan kungiyar yan ta'adda, Boko Haram, ta sake kai hari yankin karamar hukumar Chibok a jihar Borno ran Alhamis.
Umar Goni, dalibin da ke babbar aji a makarantar su yana hannun jami’an rundunar ‘yan sanda bayan yunkurin halaka wani dalibin na karamin aji da ya yi a makaran
Mayakan ta'addancin Boko Haram a halin yanzu sun cikin wani kauye a karamar hukumar Chibok ta jihar Borno.Wani mai gadi a yankin ya tabbatar cewa na gudun ceto.
Gwamna Babagana Zulum na Jihar Borno ya ce baya sa ran neman wata mukamin siyasa a shekarar 2023. Akwai rade-radin cewa gwamnan yana neman yin takarar kujerar m
Wata gagarumar gobara ta tashi a sansanin 'yan gudun hijira da ke Gamboru Ngala a jihar Borno, lamarin da yasa daruruwan 'yan gudun hijiran suka rasa matsuguni.
Sojojin Najeriya karkashin rundunar tsaro ta Operation Hadin Kai sun bindige yan Boko Haram da dama a lokacin da suka yi kokarin kai hari kudancin jihar Borno.
Mayakan kungiyar ta'addanci ta Islamic State West Africa Province, ISWAP, a ranar Asabar, sun kai hari Mainahari a kusa da Wakabu a karamar hukumar Biu ta Jihar
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum ya bayyana cewa har yanzu kananan hukumomi biyu na Abadam da Guzamala da ke jihar na karkashin ikon Boko Haram.
Jihar Borno
Samu kari