Jihar Borno
Mai martaba sarkin Goda, Mohammed Shehu Timta, ya tabbatar da cewa wasu yan ta'adda sun shiga garin sun raunata akalla mutane 5 yayin da ake gudanar da zabe.
Wasu fusatattun matasa sun kaiwa tawagar motocin gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, a birnin Maiduguri. ZagoZola Makama ya ruwaito wannan labarin..
Babbar jam'iyyar adawa watau PDP a ƙaramar hukumar Magumeri ta nutae zuwa cikin inuwar APC mai mulki domin goyon bayan gwamna Babagana Umaru Zulum a Borno.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum, ya bayyana yadda Tinubu ya taimakawa jihar lokacin tashin hankalin Boko Haram, ya ce zasu maida biki a zaɓe.
Dan takarar shugaban kas ana jam'iyyar PDP, Bola Ahmed Tinubu tare da mataimakinsa KAshim Shettima sun dira birnin Maiduguri domin kamfensu na jihar Borno.
Asusun kula da kananan yara na majalisar dinkin duniya watau UNICEF ya bayyana rahoton binciken da aka gudanar kan malaman jihohin Borno, Adamawa da Yobe..
An yi gagarumar arangama tsakanin mayakan Boko Haram da mayakan ISWAP a yankunan Kuwa Nguori da kauyen Ngoldiri dake kusa da Timbuktu da ke Damboa a Borno.
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ya zagaya bankuna-bankuna a cikin Maiduguri inda ya musu gargadin su fito da kudade ko a rufe bankunansu ta hanyar kwace.
Wani mutum a sansanin yan gudun hijira da ke Mandarari a karamar hukumar Konduga ta jihar Borno ya yanka wani makwabcinsa bisa zarginsa da ake yi yana da maita.
Jihar Borno
Samu kari