Jihar Borno
Babban Hafsan Sojoji, Christopher Musa ya zaburar da sojojin Najeriya da ke yaki da ta'addanci a Borno ya ce duk wanda kai kashe dan Boko Haram ba bai cika soja ba.
Babban hafsan hafsoshin tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya gargaɗi yan ta'addan da suka rage su miƙa wuya ko kuma dakarun soji su tura su lahira.
Ba a gama makokin Farfesa Umaru Shehu ba, sai ga labarin wata mutuwa a Jigawa. Marigayin ya rasu ya na mai shekara fiye da 80 da haihuwa a duniya.
Rundunar sojin NAF ta bayyana cewa jiragen yaƙinta sun kai samame wasu mafakar yan ta'addan Boko Haram da ISWAP a yankin tafkin Chadi, sun kashe da yawa.
Lamarin Boko Haram ya gagara, sun rama harin da sojoji su ka kai masu. An hallaka Bayin Allah a hare-haren Boko Haram a wasu kauyukan da ke kudancin jihar Borno.
Mayakan kungiyar ISWAP sun sake jikkata kungiyar Boko Haram inda suka kashe babban kwmanda mai kula da dajin Sambisa da Goza a jihar Borno, ranar Lahadi.
Daya daga cikin 'yan matan Dapchi da kungiyar Boko Haram su ka kama, Leah Sharibu yanzu ita ke jagorantar tawagar kula da lafiyar mayakan a yankin Tafkin Chadi.
Rundunar sojin Najeriya ta yi ajalin kasurgumin kwamandan kungiyar Boko Haram, Ari Ghana a Borno yayin kai wani farmaki da su ka yi a karamar hukumar Gwoza.
Ƴan ta'addan Boko Haram sun kai wani mummunan hari kan matafiya a jihar Borni inda suka salwantar da rayukan bayin Allah masu yawa ciki har da jami'in soja.
Jihar Borno
Samu kari