Jihar Borno
Dakarun sojojin Najeriya sun yi nasarar korar wasu mayakan ISWAP da su ka yi yunkurin kai hari wani ofishin 'yan sanda da ke Malari a jihar Borno.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara yakin da suke yi da 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno. Sun hallaka manyan kwamandojin kungiyat a wani artabu.
Jami'ar Maiduguri ta rage lokacin aiki ga dalibai da malamai saboda fara azumin watan Ramadan na 2025 domin samun damar yin ibada yadda ya kamata.
Rahotanni sun bayyana cewa wasu 'yan ta'adda da ake zargin na Boko Haram/ISWAP ne sun sace wani babban farfesa a jami'ar NAUB tare da wasu fasinjoji.
Gwamnatin jihar Borno, karkashin jagorancin Gwamna Babagana Umara Zulum ta sanar da dakatar da 'yan kasuwa daga biyan kudin haraji har na shekara biyu.
Hon. Usman Zannah ya raba tallafin abinci ga mutane 5,000 a mazabarsa domin rage wahalhalu, musamman a yanzu da ake shirin fara azumin watan Ramadan.
'Yan ta'addan Boko Haram sun kai harin ta'addanci a jihar inda suka tafka barna. Tsagerun sun yi awon gaba da mutane tare da sace dukiya mai tarin yawa.
Gwamnan Borno, Babagana Umara Zulum ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta mayar da hankali ne a wajen sama wa jama'a ayyukan da za a dade ana mora a maimakon tallafi.
Wasu matasa a jihar Borno sun ziyarci wata makabarta da aka tone gawa aka jefa ta cikin ruwa. Ana zargin matsafa ne suka aikata ta'asar. An bukaci daukar mataki.
Jihar Borno
Samu kari