Jihar Borno
Mai alfarma sarkin Musulumi ya yi magana kan yadda ake kashe rayukan mutane a Najeriya musamman a Arewa a taron sarakunann Arewa na bakwai a Borno.
Dan majalisar tarayya daga jihar Borno, Hon. Usman Zanna ya sake gwangwaje matasa da ayyukan yi daga ma'aikatun gwamnatin tarayya da ke fadin kasar.
Sanatan da ke wakiltar Borno ta Kudu a majalisar dattawa, Sanata Ali Ndume, ya shawarci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya magance matsalar hauhawar farashi.
Majalisar sarakunan Arewa ta gudanar da taronta na bakwai a Maiduguri na jihar Borno. Taron ya mayar da hankali ne kan lamuran tsaro da suka addadi jama'a.
A yayin da ake tunkarar zaben 2027, APC reshen jihar Borno ta amince da tazarcen Shugaba Bola Tinubu tare da neman ya sake rike Shettima matsayin mataimakinsa.
Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu, Ali Ndume, ya koka kan irin barnar da 'yan tavaddan Boko Haram suka yi a Borno. Ya bayyana adadin mutanen da suka kashe.
Jam'iyyar APC reshen jihar Borno ta yi kira da babbar murya ga shugaban kasa kan Kashim Shettima. Ta bukaci Bola Ahmed Tinubu ya ci gaba da tafiya da shi.
Mai magana da yawun bakin shugaban kasa, Daniel Bwala, ya yi zargin cewa Sanata Ali Ndume mai wakiltar Borno ta Kudu da shirin ficewa daga jam'iyyar APC.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya soki ministan yada labarai, Mohammed Idris, kan kalaman da ya yi dangane da rashin tsaro a jihar.
Jihar Borno
Samu kari