Jihar Borno
'Yan ta'addan Boko Haram da ISWAP sun yi kare jini biri jini da suka gwabza fada a jihar Borno. An kashe da dama cikin 'yan ta'addar a kusa da kasar Nijar.
Dan majalisar tarayya a Amurka, Scott Perry, ya zargi hukumar USAID da taimaka wa kungiyoyin ta'adda, ciki har da Boko Haram da ke addabar Arewa maso Gabas.
Sojoji sun dawo da injinan jirgi biyu a Borno; sun kashe 'yan ta'adda 75, sun cafke wasu 138. Janar Kangye ya bayyana nasarorin da sojoji suka samu a Neja Delta.
Bincike ya nuna cewa farashin kayan abinci ya kara karyewa a kasuwanni Maiduguri, babban birnin jihar Borno yayin da watan azumi ke kata gabatowa.
Gwamna Zulum ya miƙa sandar mulki ga sabon Shehun Bama, Dr. Umar ElKanemi, tare da yabawa tsohon Shehu kan gudunmawarsa a ilimi, lafiya da zaman lafiya.
Majalisar wakilai ta nuna damuwa kan halin rashin tsaro da ake fama da shi a wasu yankunan jihar Borno. Ta bukaci gwamnatin tarayya ta tura karin jami'an tsaro.
Jami'i a kamfanin Binance, Tigran Gambaryan, ya bayyana yadda tsohon mataimakin kwamishinan yan sanda, Abba Kyari ya taimaka masa a gidan yari na Kuje.
Rundunar tsaron Najeriya ta tabbatar da cewa 'yan Boko Haram 129,000 ne suka tuba kuma ana ba 800 horo na musamman domin sauya musu hali da tunani.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wani kwamandan Boko Haram a Borno mai suna Mulwuta ya yi barazana ga mazauna Banki a karamar hukumar Bama a jihar.
Jihar Borno
Samu kari