Jihar Borno
Gwamna Babagana Umara Zulum ya fara aikin samar da tashar jirgin kasa domin zirga zirgar cikin gari a Borno. Ita ce tashar farko a jihohin Arewacin Najeriya.
Rundunar yan sanda ta gwabza fada da yan ta'adda a jihar Borno tsakar dare. Haka zalika rundunar ta fafata da yan bindiga a Sokoto da masu garkuwa a Delta.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bayyana cewa gwammonin Arewacin Najeriya na bukatar lokaci domin fahimtar kudirin haraji.ydda ya kamata.
Gwamna Babagana Umara Zulum ya nuna adawarsa a fili kan sabuwar dokar haraji da Shugaba Bola Tinubu ya gabatarwa majalisa. Ya ce dokar za ta illata Arewa.
Sanata Ali Ndume ya bayyana cewa yanzu ba lokacin da za a kakabawa yan Najeriya sabon fasalin haraji ba ne, domin a yunwa da babu na kokarin kashe su.
An fitar da rahoto game da jihohin da suka fi samar da harajin VAT inda Lagos ta zama kan gaba bayan ta samar da akalla N249bn yayin da Rivers ke biye mata da N70bn.
Rundunar sojin Najeriya ta saki wuta kan yan ta'addar Boko Haram a jihar Borno.Jirgin sojojin sama ya saki boma bomai kan tarin yan ta'addar Boko Haram.
Gwamna Babagana Umara Zulum na Borno ya fara mika tallafin tirelolin abinci da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya aiko ga mutanen jihar da ambaliya ta shafa.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hare-hare kan maboyar 'yan ta'addan Boko Haram da ke cikin daji. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda masu tarin yawa.
Jihar Borno
Samu kari