Bello Turji
Rundunar tsaron Najeriya ta ce Bello Turji cikakken matsoraci ne bayanya gudu ya bar mayakansa da dansa yayin farmaki da aka kai musu a yankin Zamfara.
Rahotanni sun tabbaar da cewa jagoran 'yan bindiga, Bello Turji ya koma sabon mafaka a gabashin Dutsin Birnin Yaro domin tserewa tsauraran farmakin sojoji a Fakai.
Hatsabibin shugaban 'yan bindiga, Bello Turji, ya umarci mayakansa da su yi wa dakarun sojoji kwanton bauna. Umarnin na Bello Turji na zuwa ne bayan an kashe dansa.
Bello Turji ya yi barazana ga mazauna kauyukan kusa da Shinkafi, yana cewa zai kai hare-hare ga masu zuwa kasuwa. Jami'an tsaro na ƙara zage dantse wajen kamo shi.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an yi nasarar kashe dan rikakken dan ta'adda, Bello Turji yayin da yaransa da dama suka jikkata a sabon harin da aka kai.
Wasu rahotanni sun ce rundunar sojoji ta ruguza wani ginin makaranta a kauyen Fakai a jihar Zamfara da ke Arewacin Najeriya da Bello Turji ke adana kayan abinci.
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa ta na bakin kokarinta domin ganin an kawo karshen ta'addanci a fadin Najeriya, ta nemi karin tallafin gwamnati.
Fitinannun 'yan bindiga karkashin jagorancin Bello Turji sun bi dare wajen kai hari kan masallata dake tsaka da sallar isha a jihar Zamfara, an sace jama'a.
Yayin da sojoji ke ci gaba da kai farmaki kan yan bindiga, an ce shugaban yan ta'adda, Ado Aliero ya rikice gaba daya inda yake gudu ƙauyuka daban-daban.
Bello Turji
Samu kari