Bello Turji
Rahotanni sun tabbatar an gano dan ta'adda Bello Turji da yaransa sun kwana suna dasa wasu abubuwa a kusa da duwatsun Fakai da Manawa don kare kansu daga hare-hare.
Malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Murtala Bello Asada ya caccaki gwamnatin Bola Tinubu kan ta'addanci inda ya bukaci masu mukamai su ajiye aikinsu.
Sojojin Najeriya sun bayyana cewa Bello Turji yana buya a ramuka kamar beran daji sakamakon farmaki da suke kai masa ta sama da kasa a yankin Shinkafi.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu yan daba sun kai farmaki kan jigon APC a jihar Zamfara, Dr. Sani Shinkafi bayan ya soki ayyukan ta'addanci na Bello Turji.
Sojojin Najeriya sun yi kofar rago ga Bello Turji yayin da suka kashe manyan na hannun damansa suka kama masu taimaka masa a Sokoto, Zamfara da Kebbi.
Wasu mazauna kauyuka a karamar hukumar Shinkafi a jihar Zamfara sun gudu sun bar kauyukansu saboda barazanar dan ta'adda Bello Turji a wannan mako.
Kakakin rundunar sojoji ya tabbatar da cewa dakarun sojojin 'Operation Fansar Yamma' sun kama wata mata mai shekaru 25 kan zargin tana safarar bindigogi ga ƴan fashi
Bello Turji ya sake yin sabon bidiyo inda ya soki hukumomin Najeriya da sojoji kan yada cewa an kama wasu daga cikin yan uwansa da suka mataimakansa ne.
Kasurgumin dan ta'adda da ya addabi Arewa, Bello Turji ya fitar da sabon bidiyo inda yake gargadi ga hukumomi su sake musu yan uwa ko a fuskanci hare-hare a 2025.
Bello Turji
Samu kari