Bayelsa
Jam'iyyar APC ta kara kawo ruɗani a fagen siysar Najeriya yayin da aka ga sunan tsohon gwamnan Ribas, Nyesom Wike, a kwamitin kamfen APC na jihar Bayelsa .
Gwamnatin Tarayya ta sanar da yanayin da ta tarar da tattalin arziƙin ƙasa. Ministan kuɗi da tattalin arziƙin ƙasa Wale Edun ne ya bayyana hakan jim kaɗan.
Wasu mutane sun kai farmaki rumbun abinci na gwamnati da ke jihar Bayelsa tare da dibar kaya masu tarin yawa, wani abincin ya rube a ajiye tun shekarar 2022.
Allah ya yi wa tsohuwar babbar mai shari'a ta jihar Bayelsa, Kate Abiri, rasuwa ranar Alhamis, 3 ga watan Agusta, 2023 bayan fama da jinya ta gajeren lokaci.
Jam'iyyar PDP ta saka tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike a kwamitin zabe a jihar Bayelsa bayan majalisar Dattawa ta tantance shi a matsayin ministan Bola.
Tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan ya bayyana cewa ba batun neman minista ba ne ya kai shi wajen Tinubu. Ya ce labarin da ake yaɗawa kan hakan ba shi da.
Rundunar 'yan sandan jihar Bayelsa ta kama wasu mutane uku da ake zargi sun kashe wani matashi bisa zargin satar biredi a birnin Yenagoa da ke cikin jihar.
Wata kotun majistare da ke jihar Bayelsa ta tsare wani matashi mai suna Kingsley Solomon a gidan kaso bisa zargin satar jaririya mai watanni biyu a duniya.
Alhaji Mujahid Dokubo Asari ya bayyana cewa wasu ɓata gari sun atura masa saƙonnin barazanar raba shi da duniya saboda matsayarsa kan wasu lamura a Najeriya.
Bayelsa
Samu kari