Bayelsa
Allah ya yi wa tsohuwar babbar mai shari'a ta jihar Bayelsa, Kate Abiri, rasuwa ranar Alhamis, 3 ga watan Agusta, 2023 bayan fama da jinya ta gajeren lokaci.
Jam'iyyar PDP ta saka tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike a kwamitin zabe a jihar Bayelsa bayan majalisar Dattawa ta tantance shi a matsayin ministan Bola.
Tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan ya bayyana cewa ba batun neman minista ba ne ya kai shi wajen Tinubu. Ya ce labarin da ake yaɗawa kan hakan ba shi da.
Rundunar 'yan sandan jihar Bayelsa ta kama wasu mutane uku da ake zargi sun kashe wani matashi bisa zargin satar biredi a birnin Yenagoa da ke cikin jihar.
Wata kotun majistare da ke jihar Bayelsa ta tsare wani matashi mai suna Kingsley Solomon a gidan kaso bisa zargin satar jaririya mai watanni biyu a duniya.
Alhaji Mujahid Dokubo Asari ya bayyana cewa wasu ɓata gari sun atura masa saƙonnin barazanar raba shi da duniya saboda matsayarsa kan wasu lamura a Najeriya.
Tsohon gwamnan rikon kwarya a jihar Bayelsa, Honorabul Nestor Binabo ya rigamu gidan gaskiya bayan fama da lalura a asibitin birnin tarayya Abuja ranar Alhamis.
Wanda ake da zargi da garkuwa da wata budurwa mai suna Ese Oruru daga Bayelsa zuwa Kano, Yunusa Yellow ya shaki iskar 'yanci bayan kammala zaman gidan kaso.
'Yan bindiga sun sace wata manajar bankin Sterling Mai suna Nneka Unoka a jihar Bayelsa yayin da take kan hanyarta na zuwa wurin aiki a cikin birnin Yenagoa.
Bayelsa
Samu kari